Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iraki

  • Jamia'n Tsaro Fiye Da 30,000 Ne Ke Gudanar Da Ayyukan Tsaro A Taron Arba'in A Karbala

    Jamia'n Tsaro Fiye Da 30,000 Ne Ke Gudanar Da Ayyukan Tsaro A Taron Arba'in A Karbala

    Nov 14, 2016 08:02

    Babban kwamandan rundunar da ke kula da ayyukan tsaro na yankin Furat ya bayyana cewa fiye da jami’an tsaro dubu 30 ne za su gudanar da ayyukan tsaro a taron arba’in.

  • Sojojin Iraki Na Ci Gaba Da  Kwace Yankunan Garin Mosil Daga Hannun 'Yan ISIS

    Sojojin Iraki Na Ci Gaba Da Kwace Yankunan Garin Mosil Daga Hannun 'Yan ISIS

    Nov 12, 2016 16:49

    Majiyoyin sojin kasar Iraki sun bayyana cewar dakarun musamman na kasar da suke samun goyon bayan dakarun sa kai na kasar sun sami nasarar kwace wasu yankuna guda biyu a gabashin garin Mosul daga hannun 'yan kungiyar Da'esh (ISIS) a yau din nan Asabar bayan wani gagarumin gumurzu da ya gudana tsakanin bangarori biyun.

  •  Sojojin Iraki Suna Ci gaba Da Samun Nasara A Mosel

    Sojojin Iraki Suna Ci gaba Da Samun Nasara A Mosel

    Nov 12, 2016 12:02

    Sojojin Iraki Sun Kwace Yankin Arabjiyah da ke cikin Mosel.

  • Dakarun Iraki na ci gaba da samun nasara kan 'yan ta'addar IS a Mausil

    Dakarun Iraki na ci gaba da samun nasara kan 'yan ta'addar IS a Mausil

    Nov 09, 2016 11:22

    A ci gaba da kokarin tsarkake garin Mausil daga 'yan ta'addar IS, Dakarun sa kai na kasar Iraki sun tunkari sansanin Jiragen yaki na Tal'afar.

  • Mayakan Daesh Sun Sace Tsoffin Sojojin Kasar Iraqi 295 A Kusa Sa Birnin Musil

    Mayakan Daesh Sun Sace Tsoffin Sojojin Kasar Iraqi 295 A Kusa Sa Birnin Musil

    Nov 08, 2016 16:09

    Majiyar Majalisar dinkin duniya ta bayyana cewa mayakan kungiyar Daesh a birnin Musil na kasar Iraki sun yi garkuwa da tsoffin sojojin kasar kimani 295

  • Dakarun Iraki Sun Tsarkake Yankunan Gabashi Da Kudancin Mausul Daga ISIS

    Dakarun Iraki Sun Tsarkake Yankunan Gabashi Da Kudancin Mausul Daga ISIS

    Nov 08, 2016 08:03

    Dakarun kasar Iraki suna ci gaba da nausawa zuwa yankunan da ke karkashin ikon 'yan ta'addan takfiriyyah na ISIS a Mausul da ke cikin lardin Nainawa a arewacin kasar Iraki.

  • Manufofin Hare-Haren Ta'addancin Baya-Bayan Nan A Kasar Iraki

    Manufofin Hare-Haren Ta'addancin Baya-Bayan Nan A Kasar Iraki

    Nov 08, 2016 05:48

    Rahotanni daga kasar Iraki sun bayyana cewar shugaban kasar Fu'ad Ma'asum ya sha alwashin cewa jinin mutanen da aka zubar sakamakon wani harin ta'addancin da aka kai garin Samarrah a kasar a ranar Lahadin da ta gabata ba zai tafi haka kawai ba tare da daukar fansa a kan 'yan ta'addan da suka kai harin ba; kamar yadda kuma ya kirayi hukumomin tsaron kasar da su dau matakan da suka dace wajen kawo karshen irin wadannan hare-haren ta'addanci.

  • Iraki: Fiye Da Mutane 10 Ne Su ka yi Shahada A Harin Ta'addanci A Garin Samarra.

    Iraki: Fiye Da Mutane 10 Ne Su ka yi Shahada A Harin Ta'addanci A Garin Samarra.

    Nov 07, 2016 06:30

    Harin Na jiya An Kai shi ne Da Mota Mai Makare Da Bama-bamai.

  • Haidar Abadi: Nan Ba Da Jimawa Ba Za'a Kwato Garin Mosil Daga Hannun Da'esh

    Haidar Abadi: Nan Ba Da Jimawa Ba Za'a Kwato Garin Mosil Daga Hannun Da'esh

    Nov 06, 2016 17:35

    Firayi ministan kasar Iraki, Haider al-Abadi ya sha alwashin kawo karshen kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh da kuma kwace garin Mosil daga hannunsu a daidai lokacin da sojojin kasar Irakin da suke samun dauki dakarun sa kai na kasar suke ci gaba da kutsawa da nufin kwato garin na Mosil.

  • Badakalar Siyasa Tsakanin Masar Da Saudiyyah

    Badakalar Siyasa Tsakanin Masar Da Saudiyyah

    Nov 06, 2016 06:05

    Sakamakon tabarbarewar da alakar diflomasiyya tsakanin Masar da Saudiyya ke fuskanta a cikin lokutan nan, hakan ya sanya Masar sake yin nazari dangane da farfado da alakarta da wasu kasashen da bata dasawa da su domin cike gibin abin ta rasa daga Saudiyyah.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS