-
Duban Irakiyawa ne ke gudun hijra daga Jihar Nainuwa
Oct 27, 2016 18:07Ma'aikatar dake kula da 'yan gudun hijra ta kasar Iraki ta sanar da cewa daga Lokacin da aka fara kai farmakin 'yanto garin Mosil daga hanun 'yan ta'addar IS, duban Irakiyawa ne suke gudu daga hanun 'yan ta'addar.
-
Dakarun Iraki Sun Fara Kai Hare-Hare Kan Cibiyoyi Da Sansanonin Da'esh A Cikin Garin Musil
Oct 25, 2016 19:19A daidai lokacin da aka shiga mako na biyu na hare-haren da sojojin kasar Iraki da suke samun goyon bayan dakarun sa kai na kasar suka kaddamar da nufin kwato garin Musil daga hannun 'yan kungiyar Da'esh, rahotanni sun ce a halin yanzu sojojin Irakin sun fara kai hare-hare kan cibiyoyi da sansanonin 'yan Da'esh din da ke cikin garin.
-
An kwato kauyuka 62 a kudancin Mosil
Oct 25, 2016 05:45Sojojin Iraki da Dakarun sa kai sun 'yanto kauyuka 62 a kudancin Mosil daga hanun kungiyar ta'addancin nan ta IS
-
Iraki : MDD Zata Karbi Masu Gujewa Fadan Mosul 150,000
Oct 24, 2016 15:26Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta MDD ta ce a shirye take domin karbar mutane 150,000 dake gujewa fadan da akeyi da yanzu haka da nufin sake kwato birnin Mosul na kasar Iraki daga hannun 'yan ta'addan (IS).
-
Firayi Ministan Iraki Ya Kirayi Saudiyya Da Turkiyya Da Su Daina Katsalandan Cikin Harkokin Kasarsa
Oct 23, 2016 06:24Firayi ministan kasar Iraki Haider al-Abadi ya kirayi kasashen Turkiyya da Saudiyya da su guji katsalandan cikin harkokin cikin gidan kasarsa wacce a halin yanzu take cikin yaki da kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh da take rike da wasu bangarori na kasar.
-
Sojojin Iraki Sun ci Gaba Da Samun Nasara Akan "Yan ta'adda.
Oct 22, 2016 18:58Sojojin Iraki Suna Fada Da Da'esh A Kirkuk
-
Iraki : Yunkurin Ceto Mosul Na Gamuwa Da Cikas
Oct 22, 2016 06:16Hare haren kunar bakin wake da 'yan ta'addan IS ke kaiwa a yankin KIrkuk na Iraki na maida hannun agogo baya a yunkurin kwato birnin Mosul.
-
Iran ta yi alawadai kan harin ta'addancin da Kungiyar IS ta kai a garin Karkuk na kasar Iraki.
Oct 21, 2016 17:54Kakakin Ma'aikatar harakokin wajen kasar Iran ya yi Alawadai kan harin ta'addancin da kungiyar IS ta kai a birnin Karkuk na kasar Iraki.
-
Dakarun tsaron Iraki sun hallaka 'yan ta'adda da dama a kudancin Mosil
Oct 21, 2016 17:51Sama da 'yan ta'adda 200 suka hallaka a ci gaba da farmakin da sojojin Iraki ke kaiwa 'yan ta'addar IS domin tsarkake jihar Mosil.
-
Sojojin Gwamnatin Iraki Suna Ci Gaba Da 'Yantar Da Yankunan Garin Mosel Daga 'Yan Ta'adda
Oct 21, 2016 05:20A cikin kwanaki hudu da fara kaddamar da hare-haren soji kan garin Mosel da ke lardin Nainawa na kasar Iraki da nufin 'yantar da garin daga mamayar 'yan ta'addan kungiyar Da'ish, sojojin gwamnatin Iraki sun yi nasarar halaka 'yan ta'adda masu tarin yawa gami da kwato yankuna da dama.