-
Sadaukarwan Da Iran Take Yi Ne Ya Hana Tarwatsewar Gabas Ta Tsakiya
May 08, 2017 16:52Babban mai bawa Jagoran juyin juya halin musulunci a Iran Ali Akbar Velayati ya bayyana cewa sadaukarwan da JMI ta yi ne ya hana wargajewar yankin gabas ta tsakiya ya zuwa yanzu.
-
Jagora: Fitowar Mutane A Zabe Kare Karfi Da Kwarjinin Iran Ne.
May 07, 2017 12:07Jagoran Juyin musulunci na Iran Ayatullahil-Uzmah Sayyid Ali Khamnei ya ce; Fitowar mutane a zabe, tana nufin nuna karfi da kuma kwarjinin Iran.
-
Syria : An Fara Aiwatar Da Yarjejeniyar Kafa Tuddan Mun Tsira
May 06, 2017 15:41Bayanai daga Syria na cewa an samu dan sukuni a yankunan dake fama da rikice-rikice, bayan fara aiwatar da yarjejeniyar kafa tuddan mun tsira a kasar.
-
'Yan Takarar Shugabancin Iran Za Su Gudanar Da Muhawara Ta Biyu
May 05, 2017 09:47A yammacin yau ne 'yan takaran shugabancin kasar Iran a zaben shugaban kasar da za a gudanar nan gaba su shida za su gudanar da muhawararsu ta biyu wanda gidan talabijin na kasar zai watsa kai tsaye.
-
Iran Ta Kai Kukan Saudiyya MDD Saboda Hada Baki Da 'Yan Ta'adda Da Ke Barazana Ga Tsaron Kasar
May 05, 2017 09:47Jakadan Iran na dindindin a Majalisar Dinkin Duniya Gholamali Khoshroo ya bayyana cewar maganganun baya-bayan nan na ministan tsaron Saudiyya kuma mataimakin yarima mai jiran gadon kasar Yarima Muhammad bn Salman kan Iran wata barazana ce a fili ga tsaron kasar Iran kana kuma wani nau'i ne na yarda da hadin gwuiwan dake tsakanin gwamnatin Saudiyya da ayyukan ta'addancin da kungiyoyin 'yan ta'adda suke yi a Iran.
-
'Yan Takarar Shugabancin Iran Na Ci Gaba Da Yakin Neman Zabe
May 04, 2017 16:51Dukkanin 'yan takarar neman shugabancin kasar Iran a zabe mai zuwa, suna ci gaba da yakin neman zabe.
-
Iran: Maganganun Salman Na Nuni Da Cewa Saudiyya Ita Ce Tushen Yada Ta'addanci
May 04, 2017 11:23Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewar maganganun mataimakin yarima mai jiran gado na Saudiyya, Mohammed bin Salman, wata shaida ce da ke tabbatar da cewa Saudiyya tana ci gaba da gudanar da siyasar lalata yankin Gabas ta tsakiya da yada ayyukan ta'addanci ne.
-
Iran Da Pakistan Sun Tattauna Kan Matsalar Ta'addanci A Kan Iyakokin Kasashensu
May 03, 2017 18:13Ministan harkokin wajen kasar Iran ya zanta da fira ministan kasar Pakistan kan matsalolin tsaro musamman batun harin baya-bayan nan da 'yan ta'adda suka kai kan dakarun tsaron kan iyakar kasar Iran.
-
Dakarun Kare Juyi Na Iran Sun Ce Za Su Kara Tura Kwararrun Harkar Soji Zuwa Siriya
May 03, 2017 11:15Kwamandan sojin kasa na dakarun kare juyin juya halin Musulunci na kasar Iran Birgediya Janar Muhammad Pakpour ya bayyana cewar dakarun kare juyin juya halin Musulunci sun tura kwararru kan harkokin soji zuwa Siriya don taimakawa sojojin kasar fadar da suke yi da ta'addanci kuma a nan gaba ma za su ci gaba da turawa.
-
Ministan Harakokin Wajen Jamus Ya Kai Ziyara Hedkwatar Kungiyar AU
May 03, 2017 05:40Ministan harkokin kasashen wajen Jamus Sigmar Gabriel ya bayyana cewa akwai bukatar kawo sauyi a alakar da ke tsakanin kasashen nahiyar Afirka da na nahiyar Turai.