Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Jamhuriyar Tsakiyar Afirka

  • Masu Bada Agaji A Kasar Afrika Ta Tsakiya Na Fuskantar Barazanar Kisa

    Masu Bada Agaji A Kasar Afrika Ta Tsakiya Na Fuskantar Barazanar Kisa

    Aug 07, 2018 19:04

    Masu bada agaji a kasar Afrika ta tsakiya suna fuskantar barazanar kisa a lokacinda yawan yan agajin da aka kashe yake karuwa.

  • An Tsawaita Aikin Dakarun Turai A Afirka Ta Tsakiya

    An Tsawaita Aikin Dakarun Turai A Afirka Ta Tsakiya

    Jul 31, 2018 07:26

    Kungiyar tarayar Turai ta tsawaita ayyukan dakarunta na tsawon shekaru biyu a kasar Afirka ta Tsakiya

  • Hari Kan Tawagar Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Hari Kan Tawagar Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    May 18, 2018 11:56

    Hari kan tawagar dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu na Majalisar Dinkin Duniya a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya ya lashe ran mutum guda tare da jikkata wasu takwas na daban.

  • Paparoma Ya Bukaci A Kawo Karshen Rikici A Afirka Ta Tsakiya

    Paparoma Ya Bukaci A Kawo Karshen Rikici A Afirka Ta Tsakiya

    May 06, 2018 19:09

    Paparoma Francis na cocin Catholica ya bukaci a kawo karshen rikicin jamhoriyar Afirka ta Tsakiya.

  • Musulmi Sun Gudanar Da Zanga-Zanga A Kasar Afirka Ta Tsakiya

    Musulmi Sun Gudanar Da Zanga-Zanga A Kasar Afirka Ta Tsakiya

    Apr 12, 2018 11:16

    Al'ummar musulmin birnin Bangui na kasar Afirka ta tsakiya sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin jin dadinsu kan yadda ake ci gaba da kai musu hare-haren ta'addanci a kasar

  • Afirka Ta Tsakiya: An saki Mutane 15 Da 'Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa Da Su

    Afirka Ta Tsakiya: An saki Mutane 15 Da 'Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa Da Su

    Apr 04, 2018 05:49

    Jami'an majalisar dinkin duniya sun sanar da cewa 'yan bindiga sun saki mutane 15 da suka yi garkuwa da su a rikicin baya-bayan nan a yankin yammacin kasar.

  • Kura Ta Lafa A Birnin Bangui Na Afirka Ta Tsakiya Bayan Musayar Wuta Tsakanin 'Yan Bindiga

    Kura Ta Lafa A Birnin Bangui Na Afirka Ta Tsakiya Bayan Musayar Wuta Tsakanin 'Yan Bindiga

    Feb 25, 2018 07:23

    Rahotanni daga birnin Bangui fadar mulkin jamhuriyar Afirka ta tsakiya na nuni da cewa kura ta lafa bayan musayar wutar da aka yi a ranar Juma'a da ta gabata a tsakanin wasu gungun 'yan bindiga da suke dauke da manyan makamai.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Bayyana Tsananin Damuwarta Kan Matsalolin Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Bayyana Tsananin Damuwarta Kan Matsalolin Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Feb 23, 2018 05:44

    Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci hanzarta daukan matakan gaggawa da nufin shawo kan tarin matsalolin da suke addabar Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.

  • M.D.D Ta Ce Matakan Tsaro Suna Ci Gaba Da Tabarbarewa A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    M.D.D Ta Ce Matakan Tsaro Suna Ci Gaba Da Tabarbarewa A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Dec 23, 2017 18:19

    Kwararrun Majalisar Dinkin Duniya sun yi gargadi kan ci gaba da tabarbarewar matakan tsaro a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.

  • An Fara Gudanar Da Bincike Kan Rashin Nasarar Ayyukan Dakarun MDD A Kasar Afrika Ta Tsakiya

    An Fara Gudanar Da Bincike Kan Rashin Nasarar Ayyukan Dakarun MDD A Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Nov 14, 2017 06:18

    Majiyar Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa: An fara gudanar da bincike kan dalilan da suka janyo rashin nasarar ayyukan dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu na Majalisar a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS