-
'Yan Ta'adda Sun Kashe 'Yan Sandan Kasar Jordan Guda 3 Tare Da Jikkata Wani Adadi Mai Yawa
Aug 12, 2018 06:41Dauki ba dadi tsakanin 'yan sandan gwamnatin Jordan da wasu gungun 'yan ta'addan kasar ya lashe rayukan 'yan sanda akalla uku tare da jikkata wasu fiye da 20 na daban.
-
Bin Salman Da Netanyahu Sun Yi Wata Ganawa Ta Sirri A Kasar Jordan
Jun 23, 2018 11:14Jaridar Maariv ta haramtacciyar kasar Isra'ila ta ba da labarin cewa yarima mai jiran gado na Saudiyya Muhammad bn Salman yayi wata ganawa ta sirri da firayi ministan haramtacciyar kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu, a birnin Amman na kasar Jordan.
-
Sarkin Jordan Ya Bukaci A Yi Wa Dokar Haraji Gyara
Jun 05, 2018 18:17Sarkin Jordan, Abdallah II, ya bukaci a yi wa dokar haraji wacce ta hadasa bore a kasar gyara.
-
Ana Bore Kan Karin Kudaden Man Fetur Da Wutar Lantarki A Jordan
Jun 01, 2018 15:14Rahotanni daga Jordan, na cewa akwai yiwuwar masu bore su sake fitowa, duk da kiran da Sarkin kasar, Abdallah II, ya yi ga gwamnati akan ta soke shirin nan na karin kudadden man fetur da kuma na wutar lantarki.
-
Gaza : Masar Da Jordan Sun Yi Kira Da A Kare Hakkin Palasdinawa
Apr 02, 2018 10:56Ministocin harkokin wajen kasashen Masar da Jordan sun yi Allah wadai da sojojin yahudawan mamaya na Isra'ila, bisa harbe wasu masu zanga-zanga lumana na Palasdinawa har lahira a zirin Gaza.
-
Masar Ta Bukaci Bude Binciken Kasa Da Kasa Kan Kisan Gillar Da Ake Yi Wa Palasdinawa
Apr 01, 2018 19:05Ministan harkokin wajen kasar Masar ya bukaci Kwamitin Kolin Kula da Kare Hakkin Bil-Adama na Majalisar Dinkin Duniya da ya hanzarta bude bincike a Palasdinu.
-
Jordan : Sarki Abdallah Ya Gana Da Fafaroma Kan Kudus
Dec 20, 2017 11:18Sarki Abdallah II na kasar Jordan ya gana da Fafaroma Francis inda suka tatattauna kan matsayin Birnin Kudus da kuma matakin da Amurka ta dauka na ayyanasa a matsayin babban birnin yahudawa sahayoniya 'yan mamaya.
-
Rikici Tsakanin 'Yan Ta'adda A Kasar Siriya Ya Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa
Aug 12, 2017 12:03Harin kunan bakin wake da aka kai sansanin 'yan ta'addan Jaishul-Islam da ke cikin kasar Siriya kusa da kan iyaka da kasar Jordan ya lashe rayukan mutane akalla 23 tare da jikkatan wasu 12 na daban.
-
An Kai Hari A Ofishin Jakadancin HKI Dake Amman
Jul 24, 2017 05:51Rahotanni daga Jordan na cewa wasu 'yan kasar biyu sun mutu, kana wani dan Isra'ila ya samu mummunan rauni a wani harin bindiga da aka kai a ofishin jakadancin HKI dake birnin Amman, a cikin daren jiya Lahadi.
-
Sharhi: Amurka Ce Ke Samun Riba A Rikicin Saudiyya Da Qatar
Jul 07, 2017 06:59A zaman da ministocin harkokin wajen kasashen da suka yanke alaka da Qatar wato Saudiya, Masar, UAE da kuma Bahrain suka gudanar a Masar a ranar Laraba da ta gabata, sun sanar da cewa ba su gamsu da amsar da Qatar ta ba su a kan bukatu 13 da suka mika mata ba.