Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

jordan

  • 'Yan Ta'adda Sun Kashe 'Yan Sandan Kasar Jordan Guda 3 Tare Da Jikkata Wani Adadi Mai Yawa

    'Yan Ta'adda Sun Kashe 'Yan Sandan Kasar Jordan Guda 3 Tare Da Jikkata Wani Adadi Mai Yawa

    Aug 12, 2018 06:41

    Dauki ba dadi tsakanin 'yan sandan gwamnatin Jordan da wasu gungun 'yan ta'addan kasar ya lashe rayukan 'yan sanda akalla uku tare da jikkata wasu fiye da 20 na daban.

  • Bin Salman Da Netanyahu Sun Yi Wata Ganawa Ta Sirri A Kasar Jordan

    Bin Salman Da Netanyahu Sun Yi Wata Ganawa Ta Sirri A Kasar Jordan

    Jun 23, 2018 11:14

    Jaridar Maariv ta haramtacciyar kasar Isra'ila ta ba da labarin cewa yarima mai jiran gado na Saudiyya Muhammad bn Salman yayi wata ganawa ta sirri da firayi ministan haramtacciyar kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu, a birnin Amman na kasar Jordan.

  • Sarkin Jordan Ya Bukaci A Yi Wa Dokar Haraji Gyara

    Sarkin Jordan Ya Bukaci A Yi Wa Dokar Haraji Gyara

    Jun 05, 2018 18:17

    Sarkin Jordan, Abdallah II, ya bukaci a yi wa dokar haraji wacce ta hadasa bore a kasar gyara.

  • Ana Bore Kan Karin Kudaden Man Fetur Da Wutar Lantarki A Jordan

    Ana Bore Kan Karin Kudaden Man Fetur Da Wutar Lantarki A Jordan

    Jun 01, 2018 15:14

    Rahotanni daga Jordan, na cewa akwai yiwuwar masu bore su sake fitowa, duk da kiran da Sarkin kasar, Abdallah II, ya yi ga gwamnati akan ta soke shirin nan na karin kudadden man fetur da kuma na wutar lantarki.

  • Gaza : Masar Da Jordan Sun Yi Kira Da A Kare Hakkin Palasdinawa

    Gaza : Masar Da Jordan Sun Yi Kira Da A Kare Hakkin Palasdinawa

    Apr 02, 2018 10:56

    Ministocin harkokin wajen kasashen Masar da Jordan sun yi Allah wadai da sojojin yahudawan mamaya na Isra'ila, bisa harbe wasu masu zanga-zanga lumana na Palasdinawa har lahira a zirin Gaza.

  • Masar Ta Bukaci Bude Binciken Kasa Da Kasa Kan Kisan Gillar Da Ake Yi Wa Palasdinawa

    Masar Ta Bukaci Bude Binciken Kasa Da Kasa Kan Kisan Gillar Da Ake Yi Wa Palasdinawa

    Apr 01, 2018 19:05

    Ministan harkokin wajen kasar Masar ya bukaci Kwamitin Kolin Kula da Kare Hakkin Bil-Adama na Majalisar Dinkin Duniya da ya hanzarta bude bincike a Palasdinu.

  • Jordan : Sarki Abdallah Ya Gana Da Fafaroma Kan Kudus

    Jordan : Sarki Abdallah Ya Gana Da Fafaroma Kan Kudus

    Dec 20, 2017 11:18

    Sarki Abdallah II na kasar Jordan ya gana da Fafaroma Francis inda suka tatattauna kan matsayin Birnin Kudus da kuma matakin da Amurka ta dauka na ayyanasa a matsayin babban birnin yahudawa sahayoniya 'yan mamaya.

  • Rikici Tsakanin 'Yan Ta'adda A Kasar Siriya Ya Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa

    Rikici Tsakanin 'Yan Ta'adda A Kasar Siriya Ya Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa

    Aug 12, 2017 12:03

    Harin kunan bakin wake da aka kai sansanin 'yan ta'addan Jaishul-Islam da ke cikin kasar Siriya kusa da kan iyaka da kasar Jordan ya lashe rayukan mutane akalla 23 tare da jikkatan wasu 12 na daban.

  • An Kai Hari A Ofishin Jakadancin HKI Dake Amman

    An Kai Hari A Ofishin Jakadancin HKI Dake Amman

    Jul 24, 2017 05:51

    Rahotanni daga Jordan na cewa wasu 'yan kasar biyu sun mutu, kana wani dan Isra'ila ya samu mummunan rauni a wani harin bindiga da aka kai a ofishin jakadancin HKI dake birnin Amman, a cikin daren jiya Lahadi.

  • Sharhi: Amurka Ce Ke Samun Riba A Rikicin Saudiyya Da Qatar

    Sharhi: Amurka Ce Ke Samun Riba A Rikicin Saudiyya Da Qatar

    Jul 07, 2017 06:59

    A zaman da ministocin harkokin wajen kasashen da suka yanke alaka da Qatar wato Saudiya, Masar, UAE da kuma Bahrain suka gudanar a Masar a ranar Laraba da ta gabata, sun sanar da cewa ba su gamsu da amsar da Qatar ta ba su a kan bukatu 13 da suka mika mata ba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS