Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kashewa

  • An Kashe Mutane 20 A Rikicin Kabilanci A Kasar Habasha

    An Kashe Mutane 20 A Rikicin Kabilanci A Kasar Habasha

    Oct 01, 2018 19:04

    Mutane akalla 20 ne aka tabbatar da mutuwarsu a rikicin kabalincin da ya auku a tsakanin kabilu a yammacin kasar Habasha

  • Ambaliya Ruwa Ta Ci Rayukan Mutum 200 A Najeriya

    Ambaliya Ruwa Ta Ci Rayukan Mutum 200 A Najeriya

    Sep 27, 2018 19:24

    Hukumomin Najeriya sun sanar da mutuwar mutum 200 biyo bayan ambaliyar ruwa a yankuna daban daban na kasar

  • Tashin Bam Ya Hallaka Mutum 8 A Tsakiyar Kasar Mali.

    Tashin Bam Ya Hallaka Mutum 8 A Tsakiyar Kasar Mali.

    Sep 27, 2018 19:18

    Ma'aikatar tsaron Mali ta sanar da hallakar sojoji 7 da wani farar hula guda sanadiyar tashin Bam a tsakiyar kasar

  • Harin Wuce Gona Da Iri Ya Lashe Rayukan Fararen Hula 16 A Kasar Dimokaradiyyar Congo

    Harin Wuce Gona Da Iri Ya Lashe Rayukan Fararen Hula 16 A Kasar Dimokaradiyyar Congo

    Sep 24, 2018 07:02

    'Yan tawayen kasar Uganda da suke da mafaka a yankin gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun kashe mutane akalla 16 a harin wuce gona da iri da suka kaddamar kan garin Beni da ke gabashin kasar.

  • Irak: Harin Ta'addanci Ya Ci Rayukan Mutane Da Dama

    Irak: Harin Ta'addanci Ya Ci Rayukan Mutane Da Dama

    Sep 13, 2018 07:40

    Rahotanni daga Iraki sun ce an kai harin ne da wata mota da aka makare da abubuwa masu fashewa a garin Tikrita da ke arewa maso yammacin birnin Bagadaza.

  • Rikicin Kasar Libiya Na Baya-Bayan Nan Ya Lashe Rayukan Mutane Fiye Da Sittin

    Rikicin Kasar Libiya Na Baya-Bayan Nan Ya Lashe Rayukan Mutane Fiye Da Sittin

    Sep 05, 2018 19:01

    Dauki ba dadi tsakanin kungiyoyi masu dauke da makamai a birnin Tripoli fadar mulkin kasar Libiya a cikin mako guda kacal ya lashe rayukan mutane fiye da 60 tare da jikkata wasu 159 na daban.

  • Harin Kunar Bakin Wake Ya Hallaka Mutane 6 A Birnin Magadushu.

    Harin Kunar Bakin Wake Ya Hallaka Mutane 6 A Birnin Magadushu.

    Sep 03, 2018 11:18

    Wani Dan kunar bakin wake ya tayar da Bam din dake jikinsa a kusa da wata ma'aikatar Gwamnatin dake Magadushu babban birnin kasar Somaliya lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane 6 da kuma jikkata wasu 12 na daban.

  • Afirka Ta Kudu: An Kashe Yan Kasashen Waje 4

    Afirka Ta Kudu: An Kashe Yan Kasashen Waje 4

    Aug 31, 2018 18:53

    "Yansandan Afirka Ta Kudu sun sanar da cewa; Sabon fadan da ya barke a tsakanin yan kasa da bakin haure ya ci rayukan mutane 4

  • An Halaka Yan Ta'adda 20 A Yankin Sinaa Na Kasar Masar

    An Halaka Yan Ta'adda 20 A Yankin Sinaa Na Kasar Masar

    Aug 30, 2018 06:23

    Majiyar jami'an tsaro a kasar Masar ta bayyaba cewa a cikin yan kwanakin da suka gabata sun halaka yan ta'adda a kalla 20 a yankin Sinaa.

  • Ambaliyar Ruwa Ta Ci Rayukan Mutum 22 A Nijer

    Ambaliyar Ruwa Ta Ci Rayukan Mutum 22 A Nijer

    Aug 09, 2018 11:56

    Ministan dake kula da Ayyukan Agaji da Bala'i na dabi'a a Nijer ya sanar da cewa ruwan sama kamar da bakin kwarya da ake yi a kasar ya janyo ambaliyar ruwa, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutum 22 sannan wasu da dama sun rasa mahalinsu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS