Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kashewa

  • Gumurzu Tsakanin 'Yan Sandan Mozambique Da 'Yan Bindiga Ya Lashe Rayukan Mutane 16

    Gumurzu Tsakanin 'Yan Sandan Mozambique Da 'Yan Bindiga Ya Lashe Rayukan Mutane 16

    Oct 08, 2017 12:25

    Wasu gungun 'yan bindiga sun kaddamar da hari kan wani ofishin 'yan sanda da ke shiyar arewacin kasar Mozambique, inda 'yan sandan suka maida martani lamarin da ya janyo hasarar rayukan mutane akalla 16.

  • Wasu 'Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Tsaron Libiya Biyu A Yankin Kudu Maso Yammacin Kasar

    Wasu 'Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Tsaron Libiya Biyu A Yankin Kudu Maso Yammacin Kasar

    Oct 08, 2017 12:25

    Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan wani wajen bincike a yankin kudu maso yammacin Libiya, inda suka kashe jami'an tsaron kasar biyu.

  • Mutane 33 Ne Suka Rasa Rayukansu Sanadiyyar Annobar Cutar Sankarau A Madagaska

    Mutane 33 Ne Suka Rasa Rayukansu Sanadiyyar Annobar Cutar Sankarau A Madagaska

    Oct 07, 2017 06:44

    Gwamnatin kasar Madagaska ta bayyana cewa ya zuwa yanzu mutane 33 ne suka mutu daga cikin watan Augustan wannan shekara sanadiyyar annoban cutar sankarau a kasar

  • Madagascar:  Cutar Kwalara Ta Kashe Mutane  Fiye Da 30

    Madagascar: Cutar Kwalara Ta Kashe Mutane Fiye Da 30

    Oct 06, 2017 18:52

    Jami'an Gwamnatin kasar ta Madagascar ne suka sanar da yaduwar cutar kwalara a cikin kasar, tare da daukar rayukan mutane 33.

  • Akalla Mutane 50 Sun Mutu Sakamakon Musayen Wuta A Las Vegas Na Amurka

    Akalla Mutane 50 Sun Mutu Sakamakon Musayen Wuta A Las Vegas Na Amurka

    Oct 02, 2017 11:23

    Jami'an 'yan sandan kasar Amurka sun bayyana cewar alal akalla mutane 50 sun mutu kana wasu sama da 100 kuma sun sami raunuka sakamakon musayen wuta da ya faru a birnin Las Vegas na jihar Nevada na Amurka.

  • Akalla Mutane Biyar Ne Suka Rasa Rayukansu Sanadiyar Harin Kunan Bakin Wake A Nigeria

    Akalla Mutane Biyar Ne Suka Rasa Rayukansu Sanadiyar Harin Kunan Bakin Wake A Nigeria

    Sep 27, 2017 12:38

    Wata 'yar kunan bakin wake a garin Dikwa na jihar Borno a tarayyar Nigeria ta tarwatsa kanta a cikin wani masallaci ta kuma yi sanadiyyar mutuwar mutane 5 da kuma raunata wasu akalla ukku.

  • An fara Gudanar Da Binciken Musabbabin Kashe 'Yan Gudun Hijirar Burundi A Kasar Congo

    An fara Gudanar Da Binciken Musabbabin Kashe 'Yan Gudun Hijirar Burundi A Kasar Congo

    Sep 18, 2017 12:16

    Gwamnatin kasar ta Demokradiyyar Congo ce ta sanar da fara bincike ta bakin kakakinta Lamber mand.

  • Dauki Ba Dadi A Garin Misrata A Kasar Libya

    Dauki Ba Dadi A Garin Misrata A Kasar Libya

    Sep 18, 2017 06:26

    Labaran da suke fitowa daga garin misrata na kasar Libya sun nuna cewa ana kai fafatawa tsakanin bangarori biyu a tsowan daren jiya Lahadi.

  • Kamaru: Harin Kunar Bakin Wake Na Boko Haram  Ya Kashe Fararen Hula 4

    Kamaru: Harin Kunar Bakin Wake Na Boko Haram Ya Kashe Fararen Hula 4

    Sep 13, 2017 19:06

    Kamfanin dillancin labarun Faransa ya amabto majiyar tsaron kasar ta Kamaru tana cewa; Wata buduruwa ce ta kai harin a kusa da masallacin Sandawadjiri da kusa da iyakar Najeriya.

  • Bom Ya Tashi A Kan Hanyar Shigar Tawagar 'Yan Sandan Kasar Kenya

    Bom Ya Tashi A Kan Hanyar Shigar Tawagar 'Yan Sandan Kasar Kenya

    Sep 12, 2017 11:47

    Rundunar 'yan sandan Kenya ta sanar da cewa: Wani bom ya tashi a kan hanyar shigewar tawagar 'yan sandan kasar a yankin Mararani da ke gabashin kasar Kenya kusa da kan iyaka da kasar Somaliya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS