-
Gumurzu Tsakanin 'Yan Sandan Mozambique Da 'Yan Bindiga Ya Lashe Rayukan Mutane 16
Oct 08, 2017 12:25Wasu gungun 'yan bindiga sun kaddamar da hari kan wani ofishin 'yan sanda da ke shiyar arewacin kasar Mozambique, inda 'yan sandan suka maida martani lamarin da ya janyo hasarar rayukan mutane akalla 16.
-
Wasu 'Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Tsaron Libiya Biyu A Yankin Kudu Maso Yammacin Kasar
Oct 08, 2017 12:25Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan wani wajen bincike a yankin kudu maso yammacin Libiya, inda suka kashe jami'an tsaron kasar biyu.
-
Mutane 33 Ne Suka Rasa Rayukansu Sanadiyyar Annobar Cutar Sankarau A Madagaska
Oct 07, 2017 06:44Gwamnatin kasar Madagaska ta bayyana cewa ya zuwa yanzu mutane 33 ne suka mutu daga cikin watan Augustan wannan shekara sanadiyyar annoban cutar sankarau a kasar
-
Madagascar: Cutar Kwalara Ta Kashe Mutane Fiye Da 30
Oct 06, 2017 18:52Jami'an Gwamnatin kasar ta Madagascar ne suka sanar da yaduwar cutar kwalara a cikin kasar, tare da daukar rayukan mutane 33.
-
Akalla Mutane 50 Sun Mutu Sakamakon Musayen Wuta A Las Vegas Na Amurka
Oct 02, 2017 11:23Jami'an 'yan sandan kasar Amurka sun bayyana cewar alal akalla mutane 50 sun mutu kana wasu sama da 100 kuma sun sami raunuka sakamakon musayen wuta da ya faru a birnin Las Vegas na jihar Nevada na Amurka.
-
Akalla Mutane Biyar Ne Suka Rasa Rayukansu Sanadiyar Harin Kunan Bakin Wake A Nigeria
Sep 27, 2017 12:38Wata 'yar kunan bakin wake a garin Dikwa na jihar Borno a tarayyar Nigeria ta tarwatsa kanta a cikin wani masallaci ta kuma yi sanadiyyar mutuwar mutane 5 da kuma raunata wasu akalla ukku.
-
An fara Gudanar Da Binciken Musabbabin Kashe 'Yan Gudun Hijirar Burundi A Kasar Congo
Sep 18, 2017 12:16Gwamnatin kasar ta Demokradiyyar Congo ce ta sanar da fara bincike ta bakin kakakinta Lamber mand.
-
Dauki Ba Dadi A Garin Misrata A Kasar Libya
Sep 18, 2017 06:26Labaran da suke fitowa daga garin misrata na kasar Libya sun nuna cewa ana kai fafatawa tsakanin bangarori biyu a tsowan daren jiya Lahadi.
-
Kamaru: Harin Kunar Bakin Wake Na Boko Haram Ya Kashe Fararen Hula 4
Sep 13, 2017 19:06Kamfanin dillancin labarun Faransa ya amabto majiyar tsaron kasar ta Kamaru tana cewa; Wata buduruwa ce ta kai harin a kusa da masallacin Sandawadjiri da kusa da iyakar Najeriya.
-
Bom Ya Tashi A Kan Hanyar Shigar Tawagar 'Yan Sandan Kasar Kenya
Sep 12, 2017 11:47Rundunar 'yan sandan Kenya ta sanar da cewa: Wani bom ya tashi a kan hanyar shigewar tawagar 'yan sandan kasar a yankin Mararani da ke gabashin kasar Kenya kusa da kan iyaka da kasar Somaliya.