-
Gwamnatin Kasar Kenya Ta Kara Tsananta Harkokin Tsaro A Kan Iyaka Da Somalia
Sep 28, 2016 17:28Majiyar jami'an yansanda a kasar Kenya ta bayyana cewa yansandan sun kara daura damara don kula da kan iyakokin kasar da kasar Somalia don fuskantar duk wata barazana daga mayakan al-shaba.
-
Mayakan Ashabab sun kai hari kan 'yan sanda a Kenya
Sep 23, 2016 05:52Jami'an 'yan sandar Kenya sun sanar da harin da aka kaiwa wani sansanin su dake kan iyakar kasar da Somaliya
-
Kotu ta bai wa Dalibai Mata Hakkin Sanya Hijabi A Makarantun Kiristoci Na Kasar Kenya
Sep 10, 2016 18:58Ma'aikatar shari'r kasar Kenya ta soke dokar hana wa mata musulmi hakkin sanya suturar hijabi a cikin makarantun da su ke karkashin majami'um kasar.
-
Kotun Kasar Kenya: Dalibai Mata Na Iya Sanya Hijabi A Kasar
Sep 09, 2016 18:26Rahotanni daga kasar Kenya sun bayyana cewar wata kotun daukaka kara a kasar ta bayyana cewar dalibai mata musulmi a kasar suna iya sanya hijabi a lokacin da za su tafi makarantun na su a matsayin tufafin makarantar.
-
Kasashen Afirka Sun Jaddada Wajabcin Karfafa Aikin Gona
Sep 08, 2016 06:36Shugabannin Kasashen Afirka Sun Jaddada Muhammcin Farfado Da Aikin Gona.
-
Mahukuntan Kenya Sun Bayyana Fatan Samun Ci Gaba A Fuskar Tsaro A Kasar Somaliya
Sep 02, 2016 18:20Mahukuntan Kenya sun bayyana fatan ganin zaben da za a gudanar a Somaliya ya haifar da gagarumin canji a harkar tsaron kasar
-
Ziyarar Shugaban Kasar Kenya a Sudan ta Kudu.
Aug 31, 2016 07:59Shugaban Kasar Kenya ya kama hanyar kasar Sudan ta kudu da nufin ganawa da magabatan kasar dangane tattauanwar sulhu tsakanin bangarorin dake fada da juna a kasar
-
An Bude Taron TICAD-VI Don Bunkasa Tattalin Arzikin Kasashen Nahiyar Afrika A Kasar Kenya
Aug 28, 2016 06:35A jiya asabar ne aka bude taron Tokyo na bunkasa tattalin arzikin kasashen Afrika wanda aka fi sani da TICAD- a birnin Nairobi babban birnin kasar Kenya.
-
An cabke wanda ya jagoranci 'yan wasan kasar Kenya zuwa Olanpiya
Aug 27, 2016 05:41Majiyar tsaron kenya ta sanar da kame wanda ya jagoranci 'yan wasan kasar zuwa Olanpiya
-
Kenya: Fiye Da 'Yan gudun Hijirar Somaliya Dubu 20 Sun Koma Gida
Aug 25, 2016 12:01Majialisar Dinkin Duniya ta ce; Fiye da "yan gudun hijirar kasar Somaliya 24,000 a Kenya sun koma gida.