Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kotu

  • Nijar : Hama Amadu Ya Rasa Mukaminsa Na Dan Majalisa

    Nijar : Hama Amadu Ya Rasa Mukaminsa Na Dan Majalisa

    Jun 21, 2018 05:54

    Jagoran 'yan adawa na Nijar, kana shugaban jam'iyyar Moden Lumana, Hama Amadu, ya rasa mukaminsa na dan majalisar dokoki.

  • Gwamnatin Kongo Ta Ce Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Da Kotun ICC Ta Sake Yana Iya Dawowa Gida

    Gwamnatin Kongo Ta Ce Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Da Kotun ICC Ta Sake Yana Iya Dawowa Gida

    Jun 19, 2018 05:49

    Gwamnatin kasar Demokradiyyar Kongo ta sanar da cewa tsohon mataimakin shugaban kasar, Jean-Pierre Bemba, da kotun duniya mai shari'ar manyan laifuffuka (ICC) ta wanke na iya komawa gida, sai dai ba ta ce ko za a hukunta shi a kasar idan ya dawo ba.

  • Kotun ICC Ta Ba Da Umurnin Sake Tsohon Mataimakin Shugaban Kongo, Jean Pierre Bemba

    Kotun ICC Ta Ba Da Umurnin Sake Tsohon Mataimakin Shugaban Kongo, Jean Pierre Bemba

    Jun 13, 2018 05:29

    Alkalan kotun kasa da kasa mai shari'ar manyan laifuffuka ICC sun ba da umurnin a sake tsohon mataimakin shugaban kasar Kongo kana kuma tsohon magudun 'yan tawayen kasar Jean-Pierre Bemba daga inda ake tsare da shi bayan bangaren daukaka kara na kotun ya wanke shi daga zargin aikata laifuffukan yaki da cin zarafin bil'adama da ake masa.

  • Kotun ICC Ta Wanke Tsohon Mataimakin Shugaban Kongo Daga Zargin Laifuffukan Yaki

    Kotun ICC Ta Wanke Tsohon Mataimakin Shugaban Kongo Daga Zargin Laifuffukan Yaki

    Jun 09, 2018 10:42

    Kotun hukunta manyan laifufuka ta ICC da ke birnin Hague ta wanke tsohon mataimakin shugaban kasar Jamhuriyar Dimokuradiyar Congo kana kuma tsohon madugun 'yan tawayen kasar, Jean-Pierre Bemba, daga tuhumar da aka masa na tafka laifukan yaki da cin zarafin bil'adama.

  • Kotu A Kaduna Ta Turo Tsohon Gwamnan Jihar, Yero, Gidan Yari

    Kotu A Kaduna Ta Turo Tsohon Gwamnan Jihar, Yero, Gidan Yari

    May 31, 2018 15:59

    Wata babbar kotun tarayya a Kaduna, da ke arewacin Nijeriya ta ba da umurnin a tsare tsohon gwamnan jihar Mukhtar Ramalan Yero da wasu mutane uku a gidan yari saboda zargin cin amana da halatta kudin haram.

  • Kotu Ta Zargi Shugabanin Yankunan Dake Amfani Da Inglishi Da Ta'addanci A Kamaru

    Kotu Ta Zargi Shugabanin Yankunan Dake Amfani Da Inglishi Da Ta'addanci A Kamaru

    May 26, 2018 11:04

    Wata kotu a kasar Kamaru ta yanke hukunci daurin shekaru 15 a gidan Kaso kan wasu shugabani na yankin dake amfani da turancin inglishi bisa laifin ta'addanci a kasar

  • Palasdinu Ta Bukaci ICC Ta Binciki Isra'ila Kan Laifukan Yaki

    Palasdinu Ta Bukaci ICC Ta Binciki Isra'ila Kan Laifukan Yaki

    May 23, 2018 05:50

    Ministan harkokin wajen Palasdinu, Riyad al-Maliki, ya bukaci kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa, data bude binciken gaggawa kan laifukan yaki da wariyar launin fata da ake zargin aikata wa kan Palasdinawa.

  • Kotu Ta Bukaci Firayi Ministan Gabon Ya Sauka Kuma A Rusa Majalisa

    Kotu Ta Bukaci Firayi Ministan Gabon Ya Sauka Kuma A Rusa Majalisa

    May 01, 2018 05:25

    Kotun tsarin mulki ta kasar Gabon ta ba da umurnin firayi ministan da yayi murabus daga mukaminsa sannan kuma a rusa karamar majalisar kasar bayan da aka jinkirta zaban 'yan majalisar da ya kamata a gabatar a makon da ya wuce.

  • ICC Ta Sake Watsi Da Bukatar Belin Laurent Gbagbo

    ICC Ta Sake Watsi Da Bukatar Belin Laurent Gbagbo

    Apr 24, 2018 11:05

    Kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa (ICC) ta sake yin watsi da bukatar bada belin tsohon shugaban kasar Ivory Coast, Laurent Gbagbo.

  • An Gurfanar Da Tsohon Shugaban Afirka Ta Kudu Jacob Zuma A Gaban Kotu

    An Gurfanar Da Tsohon Shugaban Afirka Ta Kudu Jacob Zuma A Gaban Kotu

    Apr 06, 2018 09:40

    A yau Juma'a, tsohon shugaban kasar Afirka ta Kudu, Jacob Zuma ya gurfana a gaban babbar kotun birnin Durban saboda zargin da ake masa na cin hanci da rashawa kan wani ciniki na makamai da suka kai dala biliyan 2.5 da aka yi tun a shekarun 1990.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS