-
An cimma yarjejjeniyar farfado da kamfanin Mai A Libiya
Jul 02, 2016 23:30Magabatan Kanfanin Man fetur A Libiya sun cimma matsaya na farfado da kamfanin da nufin magance sabani da kuma kara yawan Man fetur din da kasar ke fitarwa
-
Gwamnatin Libiya Ta Jaddada Bukatar Wadata Ta Da Makamai Da Na'urar Yaki
Jul 02, 2016 11:24Jakadan Kasar Libiya a Majalisar Dinkin Duniya ya jaddada bukatar ganin an hanzarta wadata gwamnatin Libiya da manyan makamai da kayayyakin aiki a fagen yakin da take yi da ta'addanci.
-
Libya: Sojoji Na Kara Samun Galaba Akan 'Yan ta'adda.
Jul 02, 2016 08:01Sojojin Libya Sun Kwace Iko da Wata Unguwa Mai Muhimmanci A Garin Sart.
-
Kasar Omman Ta Dauki Bakoncin Zaman Tattaunawar Bangarorin Yan Siysasa Na Kasar Libya
Jun 28, 2016 10:05Jakadan majalisar dinkin duniya na musamman kan rikicin kasar Libya ya jaddada muhummancin tattaunawar kasar Omman wajen kusanto da mahangar bangarorin yan siyasa na kasar Libya.
-
Ziyarar Halifa Haftar A kasar Rasha
Jun 27, 2016 14:34Kwamandan Sojan Libya Yana Ziyara A Kasar Rasha.
-
An cimma Yarjejjeniyar tsagaita wuta a garin Derna na kasar Libiya
Jun 26, 2016 07:34Dakarun tsaron Gwamnatin Libiya tare da Kungiyoyin 'yan tawaye sun cimma yarjejjeniyar tsagaita wuta a garin Derna dake gabashin kasar.
-
Libya: 'Yanto da kudancin garin Ajdabiya daga 'Yan ta'adda.
Jun 25, 2016 02:42Sojojin Libya sun fatattaki 'yan ta'adda daga Kudancin Ajdabiya.
-
Dakarun Libiya Sun 'Yanto kudancin Ajdabiya
Jun 24, 2016 11:28Dakarun tsaron Libiya bisa Jagorancin Janar Khalifa Haftar sun yanto yankin kudancin Ajdabiya bayan gumurzu mai tsanani tsakaninsu da mayakan 'yan ta'addar ISIS.
-
Kasar Libiya Ta Kaddamar Da Sabon Shirin Fada Da Ta'addanci A Kasar
Jun 19, 2016 06:33Rahotanni daga kasar Libiya sun bayyana cewar shugaban majalisar kasar Aqilah Saleh ya kirayi al'ummar kasar da su hada kai wajen yakar kungiyoyin 'yan ta'adda a kasar
-
Dukkan Bangarorin Yan Siyasa A Kasar Libya Zasu Hada Kai Don Ganin Bayan Daesh
Jun 17, 2016 13:24Ministan harkokin wajen a cikin gwamnatin hadin kan kasa na kasar Libya ya bayyana cewa dukkan banagarorin yan siyasa a kasar suna tallafawa juna wajen ganin bayan kungiyar yan ta'adda ta Daesh