Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • Libya Ta Bukaci Taimakon Makamai Don Ci Gaba Da Yakar Daesh A Kasar

    Libya Ta Bukaci Taimakon Makamai Don Ci Gaba Da Yakar Daesh A Kasar

    Jun 13, 2016 06:28

    Sojojin Kasar Libya suna bukatar tallafin Makamai don ci gaba da samun nasara a yakin da suke fafatwa da Daesh

  • Libya : (IS) Ta Kai Hare-hare Uku A Syrte

    Libya : (IS) Ta Kai Hare-hare Uku A Syrte

    Jun 12, 2016 09:53

    Rahotanni daga Libya na cewa kungiyar 'yan ta'adan (IS) ta kaddamar da wasu hare-haren kunar bakin wake guda uku kan dakarun gwamnatin hadaka na Libya a Syrte.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Yi Bincike Kan Kisan Mutane 12 Yan Adawar

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Yi Bincike Kan Kisan Mutane 12 Yan Adawar

    Jun 12, 2016 07:20

    Bukatar bincike kan kisan magoyan bayan kazzafi a kasar Libya

  • Dakarun Gwamnatin Libiya sun kuza cikin Garin Syrte

    Dakarun Gwamnatin Libiya sun kuza cikin Garin Syrte

    Jun 09, 2016 23:39

    Bayan gumurzu mai tsanani Dakarun Gwamnatin hadin kan kasar Libiya sun samu nasarar shiga garin Syrte dake hanun mamayar 'yan ta'addar ISIS.

  • Fada Da Ta'addanci A Libya

    Fada Da Ta'addanci A Libya

    Jun 09, 2016 02:10

    Sojojin Gwamnatin Hadin Kan Kasar Libya Suna Samun Galaba Akan 'Yan ta'adda.

  • EU Na Son A Tabbatar Da Haramta Shigar Da Makamai A Libya

    EU Na Son A Tabbatar Da Haramta Shigar Da Makamai A Libya

    Jun 07, 2016 06:50

    Babbar Jami'ar kula da manufofin ketare na kungiyar Tarayyar Turai, Frederica Mogherini, ta bukaci Kwamitin Sulhu na MDD da ya bai wa sojin ruwa na kasashen Turai damar sa-ido akan takunkumin hana sayen makamai da aka kakaba wa kasar Libya.

  • Sojojin Kasar Libya Sun Sami Nasarori Kan Yan Ta'adda A Bengazi

    Sojojin Kasar Libya Sun Sami Nasarori Kan Yan Ta'adda A Bengazi

    Jun 05, 2016 13:48

    Majiyar dojojin kasar Libya ta bayyana cewa sojojin kasar sun sami nasara shiga wasu yankuna a birnin Bengazi daga gabacin kasar.

  • Libya / MDD : A Tabbatar Cewa Makamai Ba Za Su Fada Hannuwan Da Basu Dace Ba

    Libya / MDD : A Tabbatar Cewa Makamai Ba Za Su Fada Hannuwan Da Basu Dace Ba

    Jun 04, 2016 00:45

    Kwamitin sulhu na MDD ya nemi gwamnati hadaka ta Libya data tabbatar da cewa makaman da za'a sayar mata ba za su fada cikin hannuwan da basu dace ba.

  • Libya : Dakarun Gwamnatin Hadaka Sun Kwace Gariruwa 2 Daga Hanun (IS)

    Libya : Dakarun Gwamnatin Hadaka Sun Kwace Gariruwa 2 Daga Hanun (IS)

    May 31, 2016 10:08

    Dakarun gwamnatin hadaka a Libya sun sanar a wannan Talata da kwace ikon gaririwan Ben Jawad da kuma Nofliya dake gabashin Syrte daga hannun 'yan ta'adan ISIS.

  • An tsarkake wani yanki na arewacin kasar Libiya

    An tsarkake wani yanki na arewacin kasar Libiya

    May 28, 2016 06:41

    Dakarun tsaron Libiya dake kalkashin Gwamnatin hadin kan kasar sun tsarkake wani yanki na garin Syrte daga 'yan ta'addar ISIS

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS