-
Fada Tsakanin Sojojin Libya Da Masu Dauke Da Makamai
Apr 28, 2016 08:00Fada Tsakanin Sojojin Libya Da Masu Dauke Da Makamai.
-
Wani Jirgin Saman Kungiyar Bada Agaji A Kasar Libiya Mai Saukar Ungulu Ya Fadi
Apr 23, 2016 00:21Wani jirgin saman bada agajin gaggawa kirar helikobta ya fadi a garin Bidhah da ke gabashin kasar Libiya tare da janyo mutuwar mutane uku ciki har da dan babban hafsan hafsoshin sojin kasar.
-
Gwamnatin Libiya Ta Kori 'Yan Gudun Hijira Afirkawa Sama Da 200
Apr 21, 2016 06:40Rahotanni daga kasar Libiya sun bayyana cewar gwamnatin kasar ta kori sama da 'yan gudun hijira 200 da suka fito daga kasashen Afirka daban-daban daga kasar inda suka koma da su zuwa kasashensu.
-
Ministan Harkokin Wajen Birtaniya Na Ziyara Ba- Zata A Libya
Apr 18, 2016 05:10Yau Litinin ministan harkokin wajen Birtaniya, Philip Hammond, na wata ziyara ba- zata a kasar Libya.
-
Wakilin MDD A Libiya Ya Jaddada Wajabcin Goyon Bayan Gwamnatin Hadin Kan Kasar
Apr 17, 2016 13:31Wakilin Majalisar Dinkin Duniya na musamman a kasar Libiya ya jaddada yin kira ga 'yan siyasar Libiya da su goyi bayan gwamnatin hadin kan kasar.
-
Jakadun Kasashen Faransa, Birtaniya Da Spain Na Ziyara A Libya
Apr 14, 2016 06:06Yau Alhamis jakadun kasashen Faransa, Spain da kuma Birtaniya sun isa kasar Libya, domin nuna goyan bayan kasashen su ga sabuwar gwamnatin hadaka ta kasar dake samun goyan bayan MDD, karkashin jagorancin Fayez al-Sarraj.
-
Wakilin M.D.D. A Kasar Libiya Ya Ce Kuskure Ne Daukan Matakin Soji Kan Kasar Ta Libiya
Apr 12, 2016 04:44Wakilin Majalisar Dinkin Duniya na musamman kan kasar Libiya ya bayyana cewa shirin kasashen yammacin Turai da Amurka na daukan matakin soji kan Libiya; wani babban kuskure ne da zai kara janyo tabarbarewan matakan tsaron kasar.
-
Kasar Amurka Ta Yi Gargadi Kan Kara Yawaitar 'Yan Ta'addan Da'ish A Kasar Libiya
Apr 08, 2016 00:37Majiyar rundunar sojin Amurka ta yi gargadi kan kara yawaitar 'yan ta'adda kungiyar Da'ish a cikin kasar Libiya, inda a halin yanzu yawansu ya doshi dubu hudu zuwa dubu shida.
-
'Yan Tawaye A Tripoli Libya Sun Amince Da Gwamnatin Hadin Kan Kasa
Apr 07, 2016 10:41'Yan tawayen Libya masu iko da Tripoli sun amince da gwamnatin hadin kan kasa.
-
Libya : Khalifa Ghweil, Ya Ce Ba Zai fice Daga Tripoli Ba
Apr 07, 2016 00:01Shugaban gwamnatin birnin Tripoli da duniya bata amunce da ita ba, ya ce shi fa ba zai fice ba daga birnin ba, kwana guda bayan sanarwar da da mambobin gwamnatin sa suka fitar na goyan bayan gwamnatin hadin kan kasa dake samun goyan bayan MDD.