-
Dauki Ba Dadi A Garin Benghazi Na Kasar Libiya Ya Jikkata Sojojin Gwamnati Da Dama
Apr 06, 2016 13:19Majiyar asibitin Jala'a da ke garin Benghazi na kasar Libiya ta sanar da jikkata sojojin gwamnatin kasar da dama a wani dauki ba dadin da suka da mayakan tsoffin 'yan tawayen kasar a gabashin garin na Benghazi.
-
'Yan Tawayen Kasar Libya Sun Mika Mulki Ga Sabuwar Gwamnatin Kasar
Apr 05, 2016 23:25'Yan tawayen Libya dake rike da madafun ikon kasar a birnin Tripoli sun sanar da mika mulki ga sabuwar gwamnatin kasar wacce take samun goyon bayan Majalisar Dinkin Duniya
-
Babban Bankin Libya Da Kanfanin Mai Sun Goyi Bayan Gwamnatin Hadaka
Apr 03, 2016 13:24Babban bakin Libya da kanfanin mai na kasar NOC sun sanar da goyan su ga gwamnatin hadaka ta kasar dake samun goyan bayan MDD a karkashin jagorancin Fayez al-Sarraj.
-
Harin 'yan ta'adda kan matatar man A Libiya
Apr 02, 2016 23:57Kakakin Matatar Man Bida dake Birinin Bangazi ya sanar da kaiwa matatar mai din hari
-
EU Zata Kakabawa Wasu Mayan Jami'an Libya Takunkumi
Apr 01, 2016 00:23kungiyar tarayya Turai na nazarin kakabawa wasu mayan jami'an Libya uku takunkumi saboda anniyar su ta neman toshe gwamnatin hadaka dake samun goyan bayan MDD.
-
Mahukuntan Tripoli Fadar Mulkin Libiya Sun Bukaci Fira Ministan Kasar Da Ya Fice Daga Birnin Tripoli
Mar 31, 2016 00:07Fira ministan Libiya da ke da matsuguni a birnin Tripoli da duniya bata amince da halaccin gwamnatinsa ba, ya bukaci fira ministan gwamnatin hadin kan kasar da ya hanzarta ficewa daga birnin na Tripoli fadar mulkin kasar.
-
Libya : Shugaban Gwamnatin Hadaka Ya Samu Isa Tripoli
Mar 30, 2016 11:52Shugaban gwamnatin hadaka na kasar Libya dake samun goyan bayan MDD Fayez al-Sarraj ya isa birnin Tripoli a wannan Laraba ba tare da fuskantar wata turjiya ba.
-
An Hana Firaministan Libiya sauka a birnin Tripoli
Mar 28, 2016 10:01Kungiyoyin dake dauke da makamai a kasar Libiya sun rufe filin sauka da tashi na birnin Tripoli wanda hakan ya hana jirgin Firaministan hadin kai kasar sauka.
-
Ana Dauki Ba Dadi Tsakanin Sojojin Libiya Da 'Yan Ta'addan Da'ish A Gabashin Kasar
Mar 27, 2016 04:21Sojojin gwamnatin Libiya suna ci gaba da gumurzu tsakaninsu da 'yan ta'addan kungiyar Da'ish a garin Benghazi da ke gabashin kasar.
-
Libya : Ana Tattaunawa A Oman Kan kundin Tsarin Mulki
Mar 20, 2016 02:20Kwamitin shirya kundin tsarin mulkin kasar Libya ya fara gudanar da wani taro tattaunawa a birnin Salalah dake kudancin kasar Oman kan kundin tsarin mulki na farko da za a samar a kasar, tun bayan hambarar da mulkin tsohon shugaban kasar Muammar Ghaddafi.