-
Wani Sabon Gumurzu Ya Kunno Kai A Birnin Tripoli Fadar Mulkin Kasar Libiya
Mar 19, 2016 13:40Wani sabon rikici ya kunno kai tsakanin kungiyoyin tsoffin 'yan tawayen Libiya da suke mamaye da mafi yawan birnin Tripoli fadar mulkin kasar, inda aka samu hasarar rayuka da na dukiyoyi a yau Asabar.
-
Kwamitin tsaro na MDD ya yi marhabin da tattaunawar Libiya
Mar 16, 2016 13:52Kwamitin tsaro na MDD ya yi marhabin da tattaunawar bangarorin Kasar Libiya.
-
An tsarkake wani bangare na yankin arewa maso gabashin Libiya
Mar 12, 2016 07:40Dakarun tsaron Libiya sun tsarkake wani bangare na gabashin Bengazi dake arewa maso gabashin kasar daga 'yan ta'addar ISIS
-
MDD Ta Sanar Da Sunayen Kasashen Da Suke Fataucin Makamai Zuwa Libya
Mar 12, 2016 05:27A cikin wani sabon rahoto da ta fitar, MDD ta bayyana kasashen Amurka, Hadaddiyar Daular Larabawa, Masar Da Turkiyya a matsayin kasashen da suke tura makamai kasar Libiya.
-
Kungiyar Ta'addanci Ta Da'ish Ta Sanar Da Nada Sabon Shugaba A Kasar Libiya
Mar 11, 2016 14:23Kungiyar ta'addanci ta Da'ish mai kafirta musulmi ta sanar da nadin sabon shugabanta a kasar Libiya mai suna Abdul-Qadir Annajadi a matsayin wanda ya maye gurbin Abu Mughirah Al-Qahdati da aka fi sani da Al-Anbari da ya halaka.
-
Aljeria ta yi galgadin daukan matakan Soja wajen magance rikicin Libiya
Mar 04, 2016 01:24Kasar Aljeria ta yi galgadin daukan matakan Soja wajen magance rikicin kasar Libiya
-
Mece Ce Manufar Hare-Haren Amurka A Libya?
Feb 28, 2016 02:10A ranar Juma’a da ta gabata ce jiragen yakin Amurka suka kaddamar da wasu hare-hare kan birnin Sabrata na kasar Libya, inda suka kasha wasu daga cikin mayakan kungiyar Daesh (ISIS) da suka kwace iko da birnin.
-
Kasar Morocco Ta Bayyana Matsayinta Kan Daukan Matakin Soji Kan Kasar Libiya
Feb 27, 2016 06:44Ministan harkokin wajen kasar Morocco ya bayyana cewa; Kasarsa bata goyon bayan duk wani shirin daukan matakin soji kan kasar Libiya.
-
An tsarkake garin Sabrata daga hanun IS
Feb 27, 2016 02:08A kwato garin Sabrata dake yammacin Libiya daga hanun 'yan ta'addar IS.
-
Sansanin IS na birnin Bangazi ya koma kalkashin Sojijn kasar Libiya
Feb 23, 2016 13:04Dakarun kasar Libiya Sun samu nasarar kwahse Babban sanasanin 'yan ta'addar ISIS na Birnin Bangazi dake gabashin kasar