Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • Wasu 'Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Sojojin Gwamnatin Masar A Yankin Tsibirin Sina Na Kasar

    Wasu 'Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Sojojin Gwamnatin Masar A Yankin Tsibirin Sina Na Kasar

    Jul 22, 2018 07:16

    Wasu gungun 'yan bindiga sun kai harin wuce gona da iri kan rundunar sojin Masar a yankin Sina kusa da kan iyaka da yankin Zirin Gaza na Palasdinu, inda suka kashe soja guda.

  • An Kashe Sojojin Masar Uku A Wani Hari Da Aka Kai Musu A Yankin Sinaa

    An Kashe Sojojin Masar Uku A Wani Hari Da Aka Kai Musu A Yankin Sinaa

    Jul 21, 2018 14:40

    Majiyar tsaro daga kasar ta Masar ta ce: A yau asabar ne aka kai harin akan wata motar soja mai sulke wanda ya yi sanadin mutuwar uku daga cikinsu da kuma jikkata wani guda daya.

  • Shugaban Kasar Masar Ya Gana Da Takwaransa Na Sudan A Kharthum

    Shugaban Kasar Masar Ya Gana Da Takwaransa Na Sudan A Kharthum

    Jul 20, 2018 02:00

    Shugaban kasar Masar Abdulfattah Assisi ya kai ziyarar aiki zuwa birnin Khartun na kasar Sudan a jiya Alhamis ya kuma gana da tokoransa na kasar ta Sudan Umar Hassan Al-Bashir.

  • Hamas Ta Amince Da Shirin Suhlu Da Masar Bijiro Da Shi

    Hamas Ta Amince Da Shirin Suhlu Da Masar Bijiro Da Shi

    Jul 19, 2018 08:08

    Kungiyar ta gwagwarmayar musulunci ta bayyana amincewarta da shawarar da Masar ta bijiro da ita akan sulhu tsakanin bangarorin palasdinawa.

  • Hamas Ta Amince Da Shirin Suhlu Da Masar Bijiro Da Shi

    Hamas Ta Amince Da Shirin Suhlu Da Masar Bijiro Da Shi

    Jul 19, 2018 07:57

    Kungiyar ta gwagwarmayar musulunci ta bayyana amincewarta da shawarar da Masar ta bijiro da ita akan sulhu tsakanin bangarorin palasdinawa.

  • Majalisar Dokokin Masar Ta Amince Da Bukatar Hana Gurfanar Da Jami'an Sojin Kasar A Gaban Kotu

    Majalisar Dokokin Masar Ta Amince Da Bukatar Hana Gurfanar Da Jami'an Sojin Kasar A Gaban Kotu

    Jul 17, 2018 14:44

    Majalisar Dokokin Masar ta amince da daftarin kudurin da aka gabatar mata na hana gurfanar da manyan jami'an sojin kasar a gaban kotu domin fuskantar shari'a.

  • Gwamnatin Masar Ta Rufe Mashigar Rafah Da Ke Tsakanin Kasarta Da Yankin Zirin Gaza Na Palasdinu

    Gwamnatin Masar Ta Rufe Mashigar Rafah Da Ke Tsakanin Kasarta Da Yankin Zirin Gaza Na Palasdinu

    Jul 17, 2018 14:35

    Gwamnatin Masar ta rufe mashigar Rafah da ke tsakanin kan iyakar kasarta da yankin Zirin Gaza na Palasdinu lamarin da zai kara wurga al'ummar yankin Zirin Gaza cikin mawuyacin hali.

  • Majalisar Dokokin Kasar Masar Ta Amince Da Dokar Sanya Ido A Kafafen Sadarwa Na Zamani

    Majalisar Dokokin Kasar Masar Ta Amince Da Dokar Sanya Ido A Kafafen Sadarwa Na Zamani

    Jul 17, 2018 07:24

    Majalisar dokokin kasar Masar ta amince da dokar sanya ido a kan shafuffukan sadarwa na zamani a kasar don bawa jami'an tsaron kasar damar hana lamaran kariya da kuma laifuffukan da ake aikatawa a irin wadannan shafuffuka.

  • An Yake Hukuncin Dauri Kan Mutane 27 Na Kungiyar Ikhwanul Muslimin A Kasar Masar

    An Yake Hukuncin Dauri Kan Mutane 27 Na Kungiyar Ikhwanul Muslimin A Kasar Masar

    Jul 15, 2018 02:42

    Wata kotu a kasar Masar ta yanke hukuncin dauri kan wasu yan kungiyar Ikhwanul Muslimin na kasar saboda laifuffuka daban daban na nuna adawa ga gwamnain kasar.

  • An Ji Karar Fashewar Abubuwa A Birnin Alkahira Na Masar

    An Ji Karar Fashewar Abubuwa A Birnin Alkahira Na Masar

    Jul 13, 2018 02:01

    Labaran da suke fitowa daga birnin Alkahira na kasar Masar sun bayyana cewa an ji fashewar abubuwa a kusa da tashar sauka da tashin jiragen sama na birnin kuma an ga harshen wuta na nagawa daga yankin.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS