-
Wasu 'Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Sojojin Gwamnatin Masar A Yankin Tsibirin Sina Na Kasar
Jul 22, 2018 07:16Wasu gungun 'yan bindiga sun kai harin wuce gona da iri kan rundunar sojin Masar a yankin Sina kusa da kan iyaka da yankin Zirin Gaza na Palasdinu, inda suka kashe soja guda.
-
An Kashe Sojojin Masar Uku A Wani Hari Da Aka Kai Musu A Yankin Sinaa
Jul 21, 2018 14:40Majiyar tsaro daga kasar ta Masar ta ce: A yau asabar ne aka kai harin akan wata motar soja mai sulke wanda ya yi sanadin mutuwar uku daga cikinsu da kuma jikkata wani guda daya.
-
Shugaban Kasar Masar Ya Gana Da Takwaransa Na Sudan A Kharthum
Jul 20, 2018 02:00Shugaban kasar Masar Abdulfattah Assisi ya kai ziyarar aiki zuwa birnin Khartun na kasar Sudan a jiya Alhamis ya kuma gana da tokoransa na kasar ta Sudan Umar Hassan Al-Bashir.
-
Hamas Ta Amince Da Shirin Suhlu Da Masar Bijiro Da Shi
Jul 19, 2018 08:08Kungiyar ta gwagwarmayar musulunci ta bayyana amincewarta da shawarar da Masar ta bijiro da ita akan sulhu tsakanin bangarorin palasdinawa.
-
Hamas Ta Amince Da Shirin Suhlu Da Masar Bijiro Da Shi
Jul 19, 2018 07:57Kungiyar ta gwagwarmayar musulunci ta bayyana amincewarta da shawarar da Masar ta bijiro da ita akan sulhu tsakanin bangarorin palasdinawa.
-
Majalisar Dokokin Masar Ta Amince Da Bukatar Hana Gurfanar Da Jami'an Sojin Kasar A Gaban Kotu
Jul 17, 2018 14:44Majalisar Dokokin Masar ta amince da daftarin kudurin da aka gabatar mata na hana gurfanar da manyan jami'an sojin kasar a gaban kotu domin fuskantar shari'a.
-
Gwamnatin Masar Ta Rufe Mashigar Rafah Da Ke Tsakanin Kasarta Da Yankin Zirin Gaza Na Palasdinu
Jul 17, 2018 14:35Gwamnatin Masar ta rufe mashigar Rafah da ke tsakanin kan iyakar kasarta da yankin Zirin Gaza na Palasdinu lamarin da zai kara wurga al'ummar yankin Zirin Gaza cikin mawuyacin hali.
-
Majalisar Dokokin Kasar Masar Ta Amince Da Dokar Sanya Ido A Kafafen Sadarwa Na Zamani
Jul 17, 2018 07:24Majalisar dokokin kasar Masar ta amince da dokar sanya ido a kan shafuffukan sadarwa na zamani a kasar don bawa jami'an tsaron kasar damar hana lamaran kariya da kuma laifuffukan da ake aikatawa a irin wadannan shafuffuka.
-
An Yake Hukuncin Dauri Kan Mutane 27 Na Kungiyar Ikhwanul Muslimin A Kasar Masar
Jul 15, 2018 02:42Wata kotu a kasar Masar ta yanke hukuncin dauri kan wasu yan kungiyar Ikhwanul Muslimin na kasar saboda laifuffuka daban daban na nuna adawa ga gwamnain kasar.
-
An Ji Karar Fashewar Abubuwa A Birnin Alkahira Na Masar
Jul 13, 2018 02:01Labaran da suke fitowa daga birnin Alkahira na kasar Masar sun bayyana cewa an ji fashewar abubuwa a kusa da tashar sauka da tashin jiragen sama na birnin kuma an ga harshen wuta na nagawa daga yankin.