-
IS Ta Dauki Alhakin Kai Hari Kan Kifdawa A Masar
May 27, 2017 09:36Kungiyar 'yan ta'adda ta IS ta ce ita keda alhakin kai harin da ya yi sanadin mutuwar Kristocin Kifdawa 29 a birnin Minya dake tsakiyar kasar Masar.
-
Jiragen Yakin Masar Sun Kai Hari Sansanin 'Yan Ta'adda A Libiya
May 27, 2017 01:56Bayan Harin da wasu 'yan ta'adda suka kaiwa mabiya addinin Kirista a jihar Minya na kasar Masar, Sojojin saman kasar Sun yi lugudar wuta kan wuraren 'yan ta'adda a Libiya.
-
Wasu Yan Bindiga Rufe Da Fuskokinsu Sun Kashe Kiristoci 28 A Masar
May 26, 2017 13:50Wasu yan bindiga rufe da fuskokinsu sun kashe kiristoci 28 sun kuma raunata wasu 25 a wani harin da suka kai masu a kudancin kasar Masar a safiyar yau jumma'a.
-
Gwamnatin Masar Ta Yi Allah Wadai Da Hare Haren Da Aka Kaiwa Yansandan Kasar Kenya
May 26, 2017 13:47Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar masar Ahmad Abu Zaida ya yi All..wadai da hare haren boma boma wadanda aka kaiwa jami'an 'yansandan kasar Kenya a ranar Laraban da ta gabata.
-
Wasu Yan Bindiga Rufe Da Fuskokinsu Sun Kashe Kiristoci 28 A Masar
May 26, 2017 11:05Wasu yan bindiga rufe da fuskokinsu sun kashe kiristoci 28 sun kuma raunata wasu 25 a wani harin da suka kai masu a kudancin kasar Masar a safiyar yau jumma'a.
-
Gwamnatin Masar Ta Yi Watsi Da Zargin Cewa Tana Tsoma Baki A Harkokin Kasar Sudan
May 24, 2017 14:21Gwamnatin Masar ta musanta zargin cewa tana tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Sudan.
-
Masar Da Jodan Sun Yi Maraba Da Fahintar Juna Da Aka Samu Kan Rikicin Siriya
May 18, 2017 02:35Shugaban kasar Masar Abdulfata Sisi da Sarki Abdullahi na II na kasar Jordan sun yi maraba da fahintar juna da aka samu tsakanin Iran, Rasha da kuma Turkiya kan rikicin kasar Siriya a taron Astana.
-
Tsohon Ministan Harkokin Cikin Gidan Kasar Masar Da Ke Jirar Shari'a Ya Yi Layar Zana
May 17, 2017 07:29Habib Adliy tsohon ministan kula da harkokin cikin gidan Masar a zamanin mulkin Husni Mubarak da ke zaman jiran shari'a ya tsere babu labarin yadda ya buya.
-
Tashin Bama-Bamai Sun Lashe Rayukan Jami'an Tsaron Masar A Lardin Sina Ta Arewa
May 16, 2017 07:44Wasu jerin hare-haren wuce gona da iri a lardin Sina ta Arewa sun yi sanadiyyar mutuwar jami'an tsaron Masar uku tare da jikkata wasu 9 na daban.
-
Tashin Bom Ya Tarwatsa Wata Mota Mai Sulke Na Sojoji A Yankin Sinaa Na Kasar Masar
May 14, 2017 11:19Majiyar jami'an tsaro na kasar masar ta bayyana cewa wani bom ya tashi da wata notar sojoji mai sulke a yankin "الحسنه"، a safiyar yau Lahadi ya kuma yi sanadiyyar kashe jami'in soja guda ya kuma rasunata wasu ukku.