-
An Hallaka 'Yan Ta'adda Da Dama a Kudancin Masar
Apr 11, 2017 01:19Ma'aikatar cikin gidan Masar ta sanar da hallakar 'yan ta'addar ISIS 7 a kudancin kasar
-
Sharhi: Munanan Hare-Haren Ta'addanci Sun Girgiza Kasar Masar
Apr 10, 2017 10:25A jiya ne aka kaddamar da wasu hare-haren ta’addanci a garuruwan Tanta da kuma Iskandariyya a kasar Masar, da suka yi sanadiyyar mutuwar mutane 46 tare da jikkatar wasu da dama.
-
Zanga-Zangar Al'ummar Masar Kan Matsalar Tsaro A Kasar
Apr 10, 2017 07:29Al'ummar garin Iskandariyya na kasar Masar sun gudanar da zanga-zangar lumana suna zargin gwamnatin kasar da nuna gazawa a fagen wanzar da zaman lafiya da tsaro a kasar.
-
Masar: An Kafa Dokar Ta Baci Bayan Jerin Hare-haren Ta'addanci.
Apr 10, 2017 03:33Shugaban kasar Masar ya sanar da kafa dokar ta baci na watanni uku bayan wasu hare-hare da 'yan ta'adda su ka kai wa majami'un kasar a jiya lahadi.
-
Masar : IS Ta Dauki Alhakin Harin Da Ya Kashe Mutane 43
Apr 09, 2017 12:52Kungiyar 'yan ta'adda ta Da'esh ta dauki alhakin kai hare-haren da sukayi sanadanin mutuwar mutane akalla 43 a wasu majami'i biyu na Masar a wannan safiyar.
-
Mutane 25 Sun Rasa Rayukansu A Wani Harin Bam A Garin Tanta Na Masar
Apr 09, 2017 06:53Akalla mutane 25 ne majiyoyin gwamnatin kasar Masar suka tabbatar da mutuwarsu a wani harin bam da aka kai yau a cikin garin Tanta da ke arewacin birnin Alkahira na kasar Masar.
-
Gwamnati Kasar Masar Ta Karbi Jiragen Yaki Samfurin Rafale Kirar Kasar Faransa
Apr 06, 2017 11:58Gwamnatin kasar Masar ta bada sanarwan karban jiragen yaki samfurin Rafale kirrar kasar Faransa guda ukku a jiya Laraba.
-
Gwamnati Kasar Masar Ta Karbi Jiragen Yaki Samfurin Rafale Kirar Kasar Faransa Guda Uku
Apr 06, 2017 03:28Gwamnatin kasar Masar ta bada sanarwan karban jiragen yaki samfurin Rafale kirar kasar Faransa guda uku a jiya Laraba.
-
Masar : Kotu Ta Ce A Baiwa Saudiyya Tsibirai
Apr 03, 2017 06:29Wata kotu a Masar ta ce hukuncin kin mallakwa Saudiyya wasu tsibirai biyu dake a Bahar Maliya bai halasta ba.
-
Sojojin Masar Sun Yi Nasarar Kashe Daya Daga Cikin Jagororin 'Yan Ta'addan Kasar
Apr 03, 2017 01:08Sojojin gwamnatin Masar sun yi nasarar halaka daya daga cikin jagororin kungiyar ta'addanci ta Da'ish da ke yankin Tsibirin Sina na kasar.