Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • An hallaka 'yan ta'adda 14 a tsibirin Sinai na kasar Masar

    An hallaka 'yan ta'adda 14 a tsibirin Sinai na kasar Masar

    Apr 01, 2017 13:30

    Cikin kwanaki biyu da suka gabata, Dakarun kasar Masar Sun sanar da hallaka 'yan ta'adda 14 a tsibirin Sinai ta arewa.

  • Masar : Al-Sisi Zai Gana Da Trump Na Amurka

    Masar : Al-Sisi Zai Gana Da Trump Na Amurka

    Apr 01, 2017 06:44

    Bayan shafe shekaru hudu na rashin jituwa da Amurka, shugaba Abdel Fattah al-Sissi na Masar zai gana da takwaransa na Amurka Donald Trump.

  • Masar Ta Karbi Bashin Dalar Amurka Miliyon $500 Daga Bankin Raya Kasashen Afrika

    Masar Ta Karbi Bashin Dalar Amurka Miliyon $500 Daga Bankin Raya Kasashen Afrika

    Apr 01, 2017 01:21

    Gwamnatin Kasar Masar ta bada sanarwan cewa ta karbi bashin dalar Amurka million 500 daga bankin raya kashashen Afrika wato African Development Bank.

  • Masar: Sojojin Sun Hallaka Masu Dauke Da Makamai Takwas.

    Masar: Sojojin Sun Hallaka Masu Dauke Da Makamai Takwas.

    Mar 27, 2017 07:36

    Kakakin sojan Masar ya ce an kashe masu dauke da makamai takwas a garin Rafha da ke arewacin kasar.

  • An hukunta Misrawa da dama da aka samu da hanu wajen nutsewar jirgen ruwan 'yan hijra

    An hukunta Misrawa da dama da aka samu da hanu wajen nutsewar jirgen ruwan 'yan hijra

    Mar 26, 2017 13:50

    Kotu a Masar ta hukunta Mutane 56 bayan ta same su da hanu a nutsewar jiragen ruwan 'yan hijra a shekarar 2016, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane sama da 200 .

  • Masar: Mutane 3 Sun Mutu Sanadiyyar Tashin Bom  A Arewacin Kasar.

    Masar: Mutane 3 Sun Mutu Sanadiyyar Tashin Bom A Arewacin Kasar.

    Mar 25, 2017 13:46

    Majiyar tsaron Masar ta ce; Bom din dai ya tashi ne a garin al'arish,a yau asabar tare da kashe mutane 3 da kuma jikkata wasu shida.

  • Ya zama wajibi a kalubalanci ta'addancin kasashen Qatar da Turkiya a gabas ta tsakiya.

    Ya zama wajibi a kalubalanci ta'addancin kasashen Qatar da Turkiya a gabas ta tsakiya.

    Mar 25, 2017 06:48

    Wani Dan Majalisar Dokokin Masar yace ya zama wajibi a kalubalanci ta'addancin da kasashen Qatar da Turkiya ke ci gaba da aikatawa a yankin gabas ta tsakiya.

  • Masar : An Sallami Hosni Mubarak

    Masar : An Sallami Hosni Mubarak

    Mar 24, 2017 12:00

    Rahotanni daga Masar na cewa an sallami tsohon shugaban kasar Hosni Mubarak daga gidan yari, shekara 6 bayan hambarar dashi daga mulki sakamakon boren 'yan kasar.

  • Jami'an Tsaron Masar Sun Kama Wasu 'Yan Ta'adda A Arewacin Kasar

    Jami'an Tsaron Masar Sun Kama Wasu 'Yan Ta'adda A Arewacin Kasar

    Mar 20, 2017 07:13

    Jami'an tsaron kasar Masar sun sami nasarar kama wani adadi na 'yan wata kungiyar ta'addanci a kasar a lardin Sina' da ke arewacin kasar a ci gaba da fada da 'yan ta'adda da ake yi a kasar.

  • Muftin Masar: 'Yan Ta'addan Na Murguda Koyarwar Musulunci Don Cimma Burinsu

    Muftin Masar: 'Yan Ta'addan Na Murguda Koyarwar Musulunci Don Cimma Burinsu

    Mar 19, 2017 07:46

    Babban muftin kasar Masar, Sheikh Shawki Ibrahim Abdel-Karim Allam ya bayyana cewar kungiyoyin 'yan ta'adda suna mummunar amfani da koyarwar addinin Musulunci da kuma murguda su wajen cimma manufofinsu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS