Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • An Kame Wani Bayahuden Isra'ila Kan Zargin Leken Asiri A Kasar Masar

    An Kame Wani Bayahuden Isra'ila Kan Zargin Leken Asiri A Kasar Masar

    Mar 18, 2017 10:35

    Jami'an tsaron Masar sun kame wani dan haramtacciyar kasar Isra'ila kan zargin gudanar da ayyukan leken asiri a yankin Ahram na kasar ta Masar.

  • Dakarun tsaron Masar Sun rusa hanyar karkashin kasa da ta hada kasar da Zirin Gaza

    Dakarun tsaron Masar Sun rusa hanyar karkashin kasa da ta hada kasar da Zirin Gaza

    Mar 16, 2017 14:36

    A ci gaba da rusa hanyoyin karkashin kasa na kan iyakar kasar da yankin Zirin Gaza, Dakarun tsaron Masar sun sake rusa wasu hanyoyin karkashin kasa guda 6.

  • Masar : An Bada Damar Sakin Husni Mubarak

    Masar : An Bada Damar Sakin Husni Mubarak

    Mar 13, 2017 15:58

    Bayan shudewar makonni biyu da kotun daukaka kara ta wanke tsohon shugaban kasar Masar Husni Mubarak dangane da kisan masu zanga-zanga a lokacin juyin juya halin da ya hambarar da gwamnatinsa a shekara ta 2011, babban mai shigar da kara a kasar ya ce Mubarak zai iya tafiya gidansa.

  • An Zargi Kasashen Turkiyya Da Qatar Da Ruruta Wutan Ayyukan Ta'addanci

    An Zargi Kasashen Turkiyya Da Qatar Da Ruruta Wutan Ayyukan Ta'addanci

    Mar 13, 2017 07:27

    Wani dan Majalisar Dokokin Kasar Masar ya zargi kasashen Turkiyya da Qatar da hannu a ruruta wutan ayyukan ta'addanci a yankin gabas ta tsakiya tare da bayyana su a matsayin maha'inta.

  • Masar Ta Jaddada Muhimmancin Dawo Da Kasar Siriya Cikin Kungiyar Arab League

    Masar Ta Jaddada Muhimmancin Dawo Da Kasar Siriya Cikin Kungiyar Arab League

    Mar 11, 2017 08:36

    Ministan harkokin wajen kasar Masar ya bayyana cewa tun da an kai ga fahimtar cewa ta hanyar tattaunawa ne kawai za a kai ga warware rikicin kasar Siriya, to dole ne a dauki matakin dawo da kasar cikin kungiyar hadin kan kasashen Larabawa.

  • Goyon bayan Duniya na warware rikicin siyasar kasar Siriya ta hanyar Siyasa

    Goyon bayan Duniya na warware rikicin siyasar kasar Siriya ta hanyar Siyasa

    Mar 10, 2017 14:32

    Ministan harakokin wajen Masar ya bayyana cewa Duniya ta dowa daga tunanin warware rikicin kasar Siriya ta hanyan amfani da karfi.

  • Cibiyar Fatawa A Masar Ta Mayar Wa Geert Wilders Da Martani

    Cibiyar Fatawa A Masar Ta Mayar Wa Geert Wilders Da Martani

    Mar 09, 2017 13:23

    Cibiyar da ke bayar da fatawoyin muslunci a kasar Masar ta mayar da kakkausan martani a kan kalaman batunci da dan majalisar dokokin Holland Geert Wilders ya yi.

  • Masar: An daure'Yan Leken Asirin Isra'ila Zaman Kurkuku Na Har Abada.

    Masar: An daure'Yan Leken Asirin Isra'ila Zaman Kurkuku Na Har Abada.

    Mar 09, 2017 08:39

    Wata kotu a kasar Masar ta daure 'yan leken asirin Haramtacciyar Kasar Isra'ila, Misrawa da yahudawa zaman kurkuku na har abada.

  • Tashin Bom Ya Halaka Jami'an Tsaron Masar Uku A Yankin Tsibirin Sina Na Kasar

    Tashin Bom Ya Halaka Jami'an Tsaron Masar Uku A Yankin Tsibirin Sina Na Kasar

    Mar 09, 2017 02:54

    Tashin wani bom a kan hanyar shigewar tawagar jami'an tsaron Masar a yankin Tsibirin Sina na kasar ya yi sanadiyyar mutuwar jami'an tsaron kasar uku.

  • Azhar: Wajibi ne A Kare Hadin Kan Da Ke Tsakanin Kasashen Afirka.

    Azhar: Wajibi ne A Kare Hadin Kan Da Ke Tsakanin Kasashen Afirka.

    Mar 08, 2017 08:58

    Shugaban Azhar Ahmad Tayyib ya ce; Wajibi ne a tabbatar da kare hadin kan da ya ke a tsakanin kasashen nahiyar Afirka.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS