-
Kotun Koli A Masar Tayi Watsi Da Baiwa Saudiyya Tsibirai
Jan 16, 2017 11:53Kotun kolin gudanarwa a Masar tayi watsi da matakin gwamnatin Abdul fatah Al'Sisi na mallakawa masarautar Saudiyya wasu tsibiran kasar guda biyu.
-
Kasar Masar Ta Dakatar Da Zirga Zigan Jiragen Saman Kasar Zuwa Saudia
Jan 15, 2017 08:18Gwamnatin kasar masar ta bada sanarwan dakatar da zirga zirgan jiragen saman kasar zuwa kasar saudia a saufiyar yau lahadi.
-
Masar Ta Fara Sayen Man Fetur Din Iraki Maimakon Na Saudiyya
Jan 11, 2017 15:42Daga lokacin da Saudiyya ta shigar da siyasa cikin sayar wa Da Masar man fetur, ta maye gurbinta da kasar Iraki.
-
Kwamitin Tsaron majalisar Dinkin Duniya Ya Yi Allawadai Da Harin yankin Sinai Na Masar
Jan 10, 2017 08:45Kwamitin tsaron majalisar dinkin ya yi tir da Allawadai da harin ta'addancin da aka kai jiya a yankin Sinai na kasar Masar, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 9 tare da jikkatar wasu da dama.
-
Yan Ta'adda Sun Kai Hare Hare Kan Sojoji A Yankin Sina Na Kasar Masar
Jan 09, 2017 14:43A safiyar yau litinin ne wasu yan ta'adda a yankin Sinaa na kasar Masar suka kai hari kan sojojin gwamnati a yankin sun kuma kashe sojoji akalla 5 sannan wasu 7 kuma suka ji rauni.
-
Yan Ta'adda Sun Kai Hare Hare Kan Sojoji A Yankin Sina Na Kasar Masar
Jan 09, 2017 13:01A safiyar yau litinin ne wasu yan ta'adda a yankin Sinaa na kasar Masar suka kai hari kan sojojin gwamnati a yankin sun kuma kashe sojoji akalla 5 sannan wasu 7 kuma suka ji rauni.
-
Masar: An kashe Sojan Masar Guda A Yankin Sina
Jan 07, 2017 15:43Masu dauke da makamai sun kashe wani sojan masar guda a yankin Sina ta arewa.
-
An Cafke Daya Daga Cikin wadanda Ake Zargi Da Kai Hari Kan Majami'ar Alkahira
Jan 06, 2017 01:46Jami'an tsaron kasar Masar sun cafke daya daga cikin mutanen da ake zargi da hannu a harin da aka kai kan majami'ar mabiya addinin kirista a birnin Alkahira.
-
Jami'an Al-Azhar Ta Kasar Masar Ta Jaddada Bukatar Hadin Kai Tsakanin Musulmi Da Kirista
Jan 05, 2017 11:16Shugaban Jami'an al-azhar ta kasar Masar Ahmad Attayyeeb ya jaddada bukatar musulmi su hada kai da kiristoci don magance matsalolin da duniya ta ciki musaman na ayyukan da'attanci da kuma rigingimu a tsakaninsu.
-
Masar: Dan Sanda Daya ya Rasu A Wani Hari DA Aka kai wa Wani Babban Jami'n 'Yan sanda A Birnin Alkahira.
Jan 04, 2017 09:03Majiyar yan sandan Masar ta ci gaba da ta sanar da harin ta ce an kai shi ne akan motar wani babban jami'in yansanda.