-
Gwamnatin Kasar Masar Ta Tabbatar Sayarwa Saudia Tsibiran Kasar Guda Biyu
Dec 30, 2016 01:10Gwamnatin kasar Masar a jiya Alhamis ta tabbatar da sayarwa kasar Saudia tsibiran kasar guda biyu da suke a cikin Bahru Malia
-
Habasha Ta Gargadi Kasar Masar Akan Taimakawa'Yan Adawa
Dec 27, 2016 03:21Habasha ta ce; Masu Adawa da gwamnatin Kasar suna gudanar da ayyukansu cikin 'yanci a birnin Alkahira.
-
Wata Kotu A Masar Ta Yanke Hukuncin Daurin Rai Da Rai A Kan Mutane Biyu
Dec 26, 2016 11:14Majiyar labarai daga kasar Masat sun bayyana cewa wata kotu a birnin Alkahiri ta yankle hukuncin daurin rai da rai kan matasa biyu wadanda ta kama da laifn aiwata ayyukan ta'addanci.
-
An soki sabuwar dokar aikin jarida a kasar Masar
Dec 22, 2016 14:46'Yan Siyasa da 'yan jaridun kasar Masar sun bayyana cewa wannan sabuwar doka da Gwamnatin Masar din ta fitar za ta kayyade 'yancin fadar albarkin baki da na 'yan jaridu.
-
Jami'an Tsaron Masar Sun Hana Wani Jami'in Diblomasiyar Amurka Shiga Kasar
Dec 22, 2016 07:51Gwamnatin kasar Masar ta hana wani jami'in diblomasiyar kasar Amurka shiga kasar don rashin mallakar Visar shiga kasar.
-
An Kashe Wani Dan Kungiyar Ikhwanul Muslimin A Kasar Masar
Dec 19, 2016 14:52Jami'an tsaro a kasar Masar sun kashe dan wata kungiya wacce ake kira Hasm a yayin musayar wuta da su a birnin alkahira na kasar
-
An gano wasu shaidun ta'addanci a jiragen kasar Masar
Dec 16, 2016 02:58A farkon tsakiyar shekarar 2016 Jiragen Masar sun fadi dalilin harin ta'addanci.
-
Masar: Kungiyar Da'esh Ta Fitar Da Bidiyon Wanda Ya Kai Hari A Majamiar Alqahira
Dec 15, 2016 15:53Da'esh ( Isis) Ta dauki alhakin kai harin a maja'miar birnin alqahira.
-
Kibdawa sun bukaci Shugaban kasar Masar ya yi murabus
Dec 14, 2016 14:45Bayan harin ta'addancin da aka kai Majami'ar su, 'yan kabilar Kibdawa na kasar Masar Sun bukaci Shugaba Alsese da ya yi murabus
-
Gwamnatin Kasar Masar Ta Karbi Tallafin Dalar Amurka Miliyon 500 Daga Bankin Raya Kasashen Afrika
Dec 13, 2016 15:30Gwamnatin kasar Masar ta karbi tallafin dalar Amurka miliyon 500 daga bankin raya kasashen Afrika, wato African Developmen Bank.