-
MDD, Ta Bukaci A kara Kai Dauki A Gabashin Afrika Bayan iftila’in, Guguwar Idai
Mar 23, 2019 06:41Babban sakatare na MDD, Antonio Guteres, ya bukaci kasashen duniya dasu kara kaimi wajen samar da tallafi ga dubban mutanen da ifti’la’in mahaukaciyar guguwar nan ta Idai ya shafa a gabashin Afrika.
-
MDD Da AU Sun Goyi Bayan Warware Ricikin Libya Ta Hanyar Siyasa
Mar 14, 2019 08:37Majalisar Dinkin Duniya da kungiyar tarayya Afrika, sun bukaci ganin an warware rikicin kasar Libiya, ta hanyar siyasa.
-
Faransa : MDD Ta Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Amfani Da karfi Kan Masu Bore
Mar 06, 2019 12:58Hukumar kare hakkin bil adama ta Majalisar Dinkin Duniya, ta bukaci mahukuntan Faransa dasu gudanar da bincike kan amfani da karfi na jami'an 'yan sanda kan masu zanga zanga a kasar da ake kira da masu ''dorawa riga''.
-
Trump Ya Nada Kelly Knight, Sabuwar Jekadiyar Amurka A MDD
Feb 23, 2019 17:40Shugaba Donald Trump, na Amurka ya nada jami'ar diflomatsiyar kasar, Kelly Knight Craft, a matsayin sabuwar jekadiyar kasar a MDD.
-
Venezuela Ta Bukaci Goyon Bayan MDD
Feb 21, 2019 18:21Wakilin kasar Venezuela a MDD ya bukaci jakadodin kasashen Duniya 46 na majalisar da suka gudanar da zama da nufin tabbatar da alkawarin da Majalisar ta dauka na nuna adawa da barazanar kai harin soja a kan kasar
-
MDD Ta Jaddada Bukatar Kawo Karshen Rikicin Siyasar Libiya
Feb 20, 2019 10:21Majalisar dinkin duniya ta jadadda bukatar ganin an kawo karshen rikicin siyasar da ya dabaibaye kasar Libiya.
-
Yemen : An Cimma Yarjejeniyar Janye Mayaka Daga Hodeida
Feb 18, 2019 03:46Majalisar Dinkin Duniya, ta sanar da cimma wata yarjejeniya tsakanin bangarorin dake rikici a Yemen, wacce ta tanadi janye masu dauke da makamai a birnin Hodeida.
-
Sojojin Isra'ila Sun kashe Falastinawa 2 A Yankin Zirin Gaza
Feb 16, 2019 11:02A ci gaba da gangamin neman hakkin komawar Falastinawa 'yan gudun hijira a Gaza, sojojin Isra'ila sun kashe Falastinawa tare da jikkata wasu.
-
SADC Da MDD Sun Tattauna Hanyoyin Warware Rikicin Zimbabwe Da Congo
Feb 11, 2019 05:42Shugaban kungiyar raya ci gaban kasashen kudancin Afrika (SADC) kana shugaban kasar Namibia Hage Geingob a ranar Lahadi ya gayyaci babban sakataren MDD Antonio Guterres domin tattauna hanyoyin warware dambarwar siyasa a kasashen Zimbabwe da jamhuriyar demokaradiyar Kongo DRC.
-
MDD:Kwamitin Sulhu Shi Kadai Ke Da Hakin Fayyace Matsayin Makamai Masu Linzami Na Iran
Feb 09, 2019 05:33Mataimakin Kakakin Majalisar Dinkin Duniya Farhan Haq ya sanar a jiya juma'a ce kwamitin sulhu na Majalisar shi kadai ne ke da hakin fayyace shirin sararin samaniya da makamai masu Linzami na kasar Iran ko ya ci karo da doka mai lamba ta 2231 ba wata kasa ba.