Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Kamfanin bankers-Warehouse A Tarayyar Najeriya Ta Bukaci A Sake Ma'aikatansa Da Kudaden Da Aka Kama

    Kamfanin bankers-Warehouse A Tarayyar Najeriya Ta Bukaci A Sake Ma'aikatansa Da Kudaden Da Aka Kama

    Dec 23, 2018 19:25

    Kamfanin hada-hadar kudade na Bankers Warehouse a tarayyar Najeriya ya yi kira ga hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa da kuma almundaha da kudaden jama'a ta sallami ma'aikatan kamfanin biyu da kuma kudaden da ta kwace daga hannunsu.

  • Burutai: Dangantaka Tsakanin Sojojin Najeriya Da Hukumar UNICEF Bata Yi Tsami Ba

    Burutai: Dangantaka Tsakanin Sojojin Najeriya Da Hukumar UNICEF Bata Yi Tsami Ba

    Dec 23, 2018 19:23

    Babban hafsan hafsoshin sojojin Najeriya Janar Tukur Brutai ya bayyana cewa dangantaka tsakanin sojojin Najeriya da kuma hukumar UNICEF ta Majalisar dinkin duniya bata yi tsami ba.

  • Taron Shuwagabanin Kungiyar ECOWAS Karo Na 54

    Taron Shuwagabanin Kungiyar ECOWAS Karo Na 54

    Dec 22, 2018 18:21

    Shugabannin kasashen Kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen Afrika ta yamma, wato ECOWAS sun gudanar da wani taron yini guda a Abuja, fadar gwamnatin Najeriya.

  • Ministan Kasafin Kudi A Najeriya Ya Yi Bayani Kan Kasafin Kudin Shekara Ta 2019

    Ministan Kasafin Kudi A Najeriya Ya Yi Bayani Kan Kasafin Kudin Shekara Ta 2019

    Dec 21, 2018 12:01

    Ministan kasafin kudi da tsare-tsare a tarayyar Najeriya ya yi karin bayani dangane da kasafin kudin wannan shekara ta 2018 da kuma na shekara mai kamawa ta 2019.

  • Jihar Bauchi A Tarayyar Najeriya Ta Gabatar Da Kasafin Kudin Shekara Ta 2019

    Jihar Bauchi A Tarayyar Najeriya Ta Gabatar Da Kasafin Kudin Shekara Ta 2019

    Dec 20, 2018 19:04

    Gwamnan Jihar Bauchi a Tarayyar Nageriya ya gabatar da kasafin kudin shekara ta 2019 mai kamawa a yau Alhamis ga majalisar dokokin Jihar

  • An Kashe Mutum Guda A Harin Yan Bindiga A Jihar Zamfara

    An Kashe Mutum Guda A Harin Yan Bindiga A Jihar Zamfara

    Dec 20, 2018 19:03

    Yan bindiga sun kai hare-hare kan wurare ukku a karamar hukumar Birnin Magaji a jihar Zamfara na tarayyar Najeriya a jiya Laraba inda suka kashe mutane da dama wadanda suke aiki a gonan dankalin turawa.

  • Shugaban Najeriya Ya Zargi Majalisar Dokokin Kasar Da Kara Yawan Basussukan Da Za'a Biya Jihohi

    Shugaban Najeriya Ya Zargi Majalisar Dokokin Kasar Da Kara Yawan Basussukan Da Za'a Biya Jihohi

    Dec 18, 2018 19:01

    Shugaban Muhammadu Buhari na tarayyar Najeriya ya zargi majalisar dokokin kasar da kara yawan basussukan da yakamata gwamnatin tarayyar ta biya jihohin kasar a cikin kasafin kudi.

  • Hukumar Zabe A Najeriya Zata Yi Aiki Da Yansanda A Ayyukan Zabe Mai Zuwa

    Hukumar Zabe A Najeriya Zata Yi Aiki Da Yansanda A Ayyukan Zabe Mai Zuwa

    Dec 18, 2018 19:00

    Hukumar zabe mai zaman kanta a tarayyar Najeriya ta bayyana cewa zata yi aiki da yansanda don ganin an gudanar da zaben shekara ta 2019 mai kamawa a cikin tsanaki.

  • Ma'aikata A Majalisar Dokokin Najeriya Sun Fara Yajin Aiki Na Gargadi

    Ma'aikata A Majalisar Dokokin Najeriya Sun Fara Yajin Aiki Na Gargadi

    Dec 17, 2018 19:15

    Ma'aikata a majalisar dokokin tarayyar Majeriya sun fara yajin aiki na gargadi kuma na tsawon kwanaki hudu

  • Kostom A Najeriya Ta Sami Izin Raba Kayakin Da Ta Kwace Ga Yan Gudun Hijira

    Kostom A Najeriya Ta Sami Izin Raba Kayakin Da Ta Kwace Ga Yan Gudun Hijira

    Dec 17, 2018 19:12

    Hukumar Kostom a tarayyar Najeriya ta ce ta sami izi na raba kayakin da jami'anta suka kwace daga hannun yan fasakori ga yan gudun hijira

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS