Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Shuwagabannin Kasashen Kwamitin CBLT, Sun Sha Alwashin Murkushe Boko Haram

    Shuwagabannin Kasashen Kwamitin CBLT, Sun Sha Alwashin Murkushe Boko Haram

    Dec 16, 2018 16:35

    Shuwagabannin kasashe mambobin kwamitin tafkin Chadi, cewa da (CBLT), sun sha alwashin ganin bayan kungiyar Boko haram domin kawo karshen tsatsauran ra'ayi a yankin.

  • Sojojin Najeriya Sun Dage Haramcin Da Suka Yiwa Hukumar UNICEF

    Sojojin Najeriya Sun Dage Haramcin Da Suka Yiwa Hukumar UNICEF

    Dec 15, 2018 06:33

    Sojojin Najeriya sun bada labarin dage haramcin da suka yi wa hukumar UNICEF mai kula da yara kanana ta Majalisar dinkin duniya, bayan da suka zargi wasu ma'aikatan hukumar da aikiwa yan ta'adda.

  • Albashi: Gwamnoni Zasu Sake Ganawa Da Shugaban Kasa Kan Albashin Ma'aikata.

    Albashi: Gwamnoni Zasu Sake Ganawa Da Shugaban Kasa Kan Albashin Ma'aikata.

    Dec 14, 2018 11:51

    Kungiyar gwamnoni a tarayyar Najeriya sun bukaci ganin shugaban kasa a karo na biyu dangane da mafi karancin albashi

  • Najeriya Ta Shigar Da Kara Don Hukunta Kamfanonin Shell Da Eni

    Najeriya Ta Shigar Da Kara Don Hukunta Kamfanonin Shell Da Eni

    Dec 13, 2018 18:59

    Gwamnatin Najeriya ta bada sanarwan cewa ta shigar da kara a gaban wata kotu na neman dalar Amurka biliyon 1.1 Daga Kamfanonin hakar man fetur na Royal Dutch Shell da Kuma Eni a birnin lodon na kasar Britania a yau Alhamis

  • Najeriya/Zaben 2019 : Atiku Ya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya

    Najeriya/Zaben 2019 : Atiku Ya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya

    Dec 13, 2018 10:53

    Dan takarar babbar Jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar, ya sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a yayin zaben kasar na 2019 dama bayansa.

  • Karamin Ministan Muhalli A Najeriya Ya Ajiye Aikinsa Bayan An Zabe Shi A Matsayin Sarki

    Karamin Ministan Muhalli A Najeriya Ya Ajiye Aikinsa Bayan An Zabe Shi A Matsayin Sarki

    Dec 12, 2018 19:21

    Karamin Ministan muhalli a tarayyar Najeriya ya ajiye aikinsa bayan an zabe shi a matsayin sarkin nasara na 12

  • Najeriya : An Cimma Yarjejeniyar Zaman Lafiya A Zaben 2019

    Najeriya : An Cimma Yarjejeniyar Zaman Lafiya A Zaben 2019

    Dec 12, 2018 05:02

    A Najeriya, yayin da babban zaben kasar ke karatowa, wata yarjejeniya ce ta zaman lafiya aka cimma tsakanin jam'iyyun siyasa, domin samar da zaman lafiya a yayin zaben na 2019 da kuma bayansa.

  • Amnesty Ta Bukaci ICC Ta Binciki Kisan-kiyashin Da Boko Haram Ta Aikata

    Amnesty Ta Bukaci ICC Ta Binciki Kisan-kiyashin Da Boko Haram Ta Aikata

    Dec 10, 2018 10:03

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International, ta bukaci kotun hukunta manyan laifuka ta duniya cewa da ICC, tada binciki lamarin kisan-kiyashin da kungiyar Boko ta aikata tun bayan kafuwarta.

  • An Sake Sa Ranar Sake Zama Tsakanin Gwamnati Da Malaman Jami'oin Nijeriya

    An Sake Sa Ranar Sake Zama Tsakanin Gwamnati Da Malaman Jami'oin Nijeriya

    Dec 06, 2018 15:49

    An sanar da ranar Litinin mai kamawa, 10 ga watan Disamba, a matsayin ranar da za a sake zama teburin tattaunawa tsakanin gwamnatin tarayyar Nijeriya da Kungiyar Malaman Jami'oi na kasar ASUU a kokarin da ake yi na kawo karshen yajin aikin da malaman suke ci gaba da yi.

  • Najeriya : EFCC Ta Bukaci Gurfanar Da Tsohuwar Ministar man Fetur

    Najeriya : EFCC Ta Bukaci Gurfanar Da Tsohuwar Ministar man Fetur

    Dec 04, 2018 04:51

    Hukumar yaki da cin hanci dakarbar rashawa ta (EFCC), a Najeriya ta fitar da sammacin kame tsohuwar ministar man fetur ta kasar, Diezani Alison-Madueke, domin ta gurfana a gaban kotu kan zargin rubda-ciki da milyoyin daloli na al'ummar kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS