Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Najeriya : EFCC Ta Fitar Da Sammacin Kame Diezani Alison-Madueke

    Najeriya : EFCC Ta Fitar Da Sammacin Kame Diezani Alison-Madueke

    Dec 04, 2018 03:39

    Hukumar yaki da cin hanci dakarbar rashawa ta (EFCC), a Najeriya ta fitar da sammacin kame tsohuwar ministar man fetur ta kasar, Diezani Alison-Madueke, domin ta gurfana a gaban kotu kan zargin rubda-ciki da milyoyin daloli na al'ummar kasar.

  • Buhari Ya Musanta Jita-Jitar Mutuwarsa Da Kuma Musanya Shi Da Wani Mutum Daga Sudan

    Buhari Ya Musanta Jita-Jitar Mutuwarsa Da Kuma Musanya Shi Da Wani Mutum Daga Sudan

    Dec 03, 2018 16:21

    A karon farko shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya musanta jita-jitan da ke yawo a kasar musamman a kafafen watsa labarai na zamani cewa ya mutu kuma an musanya shi ne da wani mutum ne na daban daga kasar Sudan.

  • Kungiyoyin EU Da ECOWAS Sun Bayyana Damuwarsu Kan Zafafa Hare-Haren Boko Haram

    Kungiyoyin EU Da ECOWAS Sun Bayyana Damuwarsu Kan Zafafa Hare-Haren Boko Haram

    Dec 01, 2018 05:22

    Kungiyar Tarayyar Turai (EU) da kuma kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ta ECOWAS sun bayyana tsananin damuwarsu dangane da yadda kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram take kara zafafa hare-haren da take kai wa yankunan arewa maso gabashin Nijeriya.

  • Boko Haram : Kasashen Yankin Tafkin Chadi Sun Bukaci Taimakon Duniya

    Boko Haram : Kasashen Yankin Tafkin Chadi Sun Bukaci Taimakon Duniya

    Nov 30, 2018 03:36

    Kasashen Najeriya da Nijar da Chadi da kuma Kamaru, sun bukaci taimakon kasashen duniya a yakin da suke da kungiyar Boko Haram.

  • Rundunar Sojin Nijeriya Ta Ce Sojoji 23 Ne Aka Kashe A Harin Metele Ba 100 Da Wani Abu Ba

    Rundunar Sojin Nijeriya Ta Ce Sojoji 23 Ne Aka Kashe A Harin Metele Ba 100 Da Wani Abu Ba

    Nov 29, 2018 17:46

    Rundunar sojin Nijeriya ta bayyana cewar sojoji 23 ne aka kashe a harin da 'yan Boko Haram suka kai wani sansanin sojojinta da ke gariin Metele na jihar Borno ranar 18 ga watan Nuwamba nan sabanin wasu rahotanni da suke cewa sama da sojoji 100 ne aka kashe yayin harin.

  • Buhari Ya Sha Alwashin Goyon Bayan Sojojin Nijeriya Har Sai Sun Cimma Manufarsu

    Buhari Ya Sha Alwashin Goyon Bayan Sojojin Nijeriya Har Sai Sun Cimma Manufarsu

    Nov 28, 2018 17:30

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya bayyana cewar gwamnatinsa ta kuduri aniyar kara karfafa sojojin kasar a ci gaba da fada da ta'addanci da suke yi a yankin Arewa maso Gabashin kasar, yana mai cewa gwamnatin tasa za ta yi dukkanin abin da za ta iya wajen goyon bayan sojojin don cimma abin da suka sa gaba a yankin.

  • Sojojin Saman Nijeriya Sun Yi Luguden Wuta Kan Sansanin Boko Haram A Yankin Tekun Chadi

    Sojojin Saman Nijeriya Sun Yi Luguden Wuta Kan Sansanin Boko Haram A Yankin Tekun Chadi

    Nov 27, 2018 17:54

    Rundunar sojin sama ta Nijeriya ta kaddamar da wasu hare-hare ta sama a wasu yankuna na Tekun Chadi da aka ce sansanoni ne na 'yan kungiyar Boko Haram a ci gaba da mayar da martani ga harin ta'addancin da 'yan kungiyar suka kai wani sansanin sojin Nijeriya da yayi sanadiyyar mutuwar sama da sojoji 100.

  • Sojojin Saman Nijeriya Sun Kai Hare-Haren Sansanonin Boko Haram A Matsayin Martani Ga Harin Metele

    Sojojin Saman Nijeriya Sun Kai Hare-Haren Sansanonin Boko Haram A Matsayin Martani Ga Harin Metele

    Nov 26, 2018 17:26

    Rundunar sojin sama ta Nijeriya ta sanar da kai wasu munanan hare-hare kan wani sansanin 'yan ta'addan Boko Haram a matsayin mayar da martani ga harin da 'yan kungiyar suka kai wani sansanin sojin Nijeriya da ke kauyen Metele na jihar Borno inda suka kashe sama da sojoji 100.

  • Najeriya : Zamu Kawo Gyara A Yaki Da Boko Haram_Buhari

    Najeriya : Zamu Kawo Gyara A Yaki Da Boko Haram_Buhari

    Nov 25, 2018 15:45

    Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya, ya ce gwamnatinsa za ta kawo gyara a yakin da take da kungiyar Boko Haram.

  • Buhari Ya Tura Ministan Tsaro Zuwa Chad Don Tattauna Batun Hare-Haren Boko Haram

    Buhari Ya Tura Ministan Tsaro Zuwa Chad Don Tattauna Batun Hare-Haren Boko Haram

    Nov 24, 2018 05:51

    Shugaban Muhammadu Buhari na Nijeriya ya tura ministan tsaron kasar Birgediya Janar Mansur Dan Ali mai ritaya zuwa kasar Chadi don gudanar da tattaunawa ta gaggawa da shugaba Idris Deby da kuma takwararsa na kasar Chadin kan sake tabarbarewar lamurran tsaro a kan iyakokin kasashen biyu da yayi sanadiyyar karuwar hare-haren da Boko Haram take kai wa yankin.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS