Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Rundunar 'Yan Sandar Jihar Bauchi Ta Hana Tarurruka Da Bukukuwan Aure A Bauchi

    Rundunar 'Yan Sandar Jihar Bauchi Ta Hana Tarurruka Da Bukukuwan Aure A Bauchi

    Nov 23, 2018 10:17

    Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi da ke arewa maso gabashin Nijeriya ta sanar da haramta duk wani taro a bainar jama'a a jihar don tabbatar da zaman lafiya da kawo karshen tashin hankalin da wasu matasa suke haifarwa.

  • Boko Haram Ta Sace Mutum 50 A Najeriya

    Boko Haram Ta Sace Mutum 50 A Najeriya

    Nov 23, 2018 03:24

    Rahotanni daga Najeriya na cewa, wasu da ake kyautata zaton mayakan Boko Haram ne sun sace wasu 'yan kauye 50 a iyakar kasar da Jamhuriya Kamaru.

  • Najeriya : Boko Haram Ta Kai Wa Sansanonin Soji uku Hari

    Najeriya : Boko Haram Ta Kai Wa Sansanonin Soji uku Hari

    Nov 19, 2018 17:11

    Rahotanni daga Najeriya na cewa, 'yan ta'addan Boko haram sun kai wa sansanonin soji uku hari a yankin arewa maso gabashin kasar a cikin mako guda.

  • Gwamnatin Tarayyar Nageriya Ta Ware Naira Billiyon 60 Don Rage Farashin Shimkafa A Kasar

    Gwamnatin Tarayyar Nageriya Ta Ware Naira Billiyon 60 Don Rage Farashin Shimkafa A Kasar

    Nov 17, 2018 18:58

    Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ware naira biliyon 60 don rage farashin shinkafa a duk fadin kasar

  • Mayakan Kungiyar Boko Haram Sun Kashe Sojojin Nigeriya Akalla Uku A Jihar Borno

    Mayakan Kungiyar Boko Haram Sun Kashe Sojojin Nigeriya Akalla Uku A Jihar Borno

    Nov 16, 2018 11:55

    Sojojin Nigeriya akalla uku ne suka rasa rayukansu a wani hari da mayakan kungiyar Boko Haram suka kaddamar kan wani barikin soji a shiyar arewa maso gabashin kasar.

  • Gwamnoni A Najeriya Sun Bada Sharadi Na Amincewa Da Dubu 30 A Matsayin Mafi Karincin Albashi

    Gwamnoni A Najeriya Sun Bada Sharadi Na Amincewa Da Dubu 30 A Matsayin Mafi Karincin Albashi

    Nov 15, 2018 11:50

    Kungiyar gwamnoni a tarayyar Najeriya ta bayyana cewa zata biya albashi mafi karancin na naira dubu 30 ne kadai tare da wasu sharudda.

  • Wani Kamfanin Jiragen Kasa Ya Kusan Kammala Aikin Jirgin Kasa Daga Lagos Zuwa Abuja

    Wani Kamfanin Jiragen Kasa Ya Kusan Kammala Aikin Jirgin Kasa Daga Lagos Zuwa Abuja

    Nov 15, 2018 11:49

    Wani kamfanin jiragen kasa mai zaman kansa "Skyway String Transport Technology" ya ce ya kusan kammala aikin gina layin dogo tsakanin Lagos da Abuja a tarayyar Naigeriya.

  • Najeriya : Kotu Ta Bada Umurnin Karbe Kudaden Bada Belin Nnamdi Kanu

    Najeriya : Kotu Ta Bada Umurnin Karbe Kudaden Bada Belin Nnamdi Kanu

    Nov 15, 2018 05:50

    Rahotanni daga Najeriya na cewa wata babbar kotun tarayya, ta bayar da umarnin da a karbe kudaden ajiya na bayar da belin jagoran 'yan aware na Biafra, Nnamdi Kanu.

  • Najeriya: Mutane 16 Sun Rasa Rayukansu Sakamakon hare-Hare Boko Haram

    Najeriya: Mutane 16 Sun Rasa Rayukansu Sakamakon hare-Hare Boko Haram

    Nov 14, 2018 19:27

    Kimanin mutane 16 ne aka tabbatar da sun rasa rayukansu sakamakon hare-haren mayakan kungiyar Boko Haram a cikin jahar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya.

  • Sarkin Kano:Idan Ana Son Yaki Da Boko Haran Dole Ne A Yaki Talauci A Arewacin Najeriya

    Sarkin Kano:Idan Ana Son Yaki Da Boko Haran Dole Ne A Yaki Talauci A Arewacin Najeriya

    Nov 14, 2018 11:59

    Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa matukar ba a dauki matakan da suka dace ba, nan da shekaru 20 za a fuskanci matsalar da sai an ce Boko Haram wasan yara ne.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS