-
Shugaban Najeriya ya yi watsi da jita-jitan cewa Kungiyar Boko Haram nada alaka da Kungiyar IS
May 15, 2016 10:35Shugaban Najeriya Muhamadou Buhari ya ce babu wata shaida dake nuna cewa kungiyar Boko Haram na da alaka ta kudi ko makamai da kungiyar ISIS
-
Shugaba Hollande Ya Bayyana Cewar Har Yanzu Boko Haram Barazana Ce Ga Afirka
May 15, 2016 00:54Shugaban kasar Faransa Francois Hollande ya ce duk da cewa an ci karfin kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram a Nijeria, to amma har ya zuwa yanzu kungiyar tana a matsayin babbar barazana ga nahiyar Afirka.
-
Kungiyoyin Kwadago Sun Ba Wa Gwamnatin Nigeria Zuwa Talata Da Ta Janye Karin Kudin Man Fetur
May 15, 2016 00:54Kungiyoyin kwadago NLC da da ta 'yan kasuwa TUC a Nijeriya sun ba wa gwamnatin tarayyar kasar wa'adin zuwa ranar Talata mai zuwa da ta janye karin kudin man fetur din da ta yi ko kuma su shiga yajin aiki na gama gari.
-
Gwamnatin Kamaru Ta Sanar Da Kwato Yara Da Mata Daga Hannun Boko Haram
May 15, 2016 00:52Gwamnatin kasar Kamaru ta sanar da samun nasarar kwato wani adadi mai yawa na kananan yara da mata daga hannun 'yan kungiyar Boko Haram wadanda suka yi garkuwa da su.
-
Shugaban Kasar Faransa Ya gana da Shugaba Muhammad Buhari A Nigeria
May 14, 2016 15:11An yi ganawa a tsakanin shugabannin Najeriya da na kasar Faransa a Abuja.
-
Britana Zata Gaggauta Aikin Mayarwa Nigeria Da Wasu Kasashe Kudanden Da Aka Sace Daga Wajensu
May 14, 2016 05:03Priministan kasar Britania David Cameron ya bada sanarwan cewa za'a gaggauta kokarin da kasashen duniya suke yi na mayarwa Nigeria
-
Shugaban Kasar Faransa Fransua Holanda Ya Isa Abuja Na Tarayyar Nigeria
May 14, 2016 05:02Shugaban kasar Faransa Fransua Holand ya isa Abuja babban birnin tarayyar
-
EFCC Ta Tsare Mal. Shekarau Saboda Zargin Cin Kudaden Makamai
May 13, 2016 13:40Rahotanni daga Nijeriya sun bayyana cewar hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasar (EFCC) ta kama tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon ministan ilmi na kasar Malam Ibrahim Shekarau saboda zarginsa da hannu cikin cin wasu kudade da suka kai Naira miliyan 950 da aka ware don sayo makaman fada da kungiyar Boko Haram a kasar.
-
Najeriya : Dan Kunar Bakin Wake Ya Kashe 'Yan Sanda Biyu A Maiduguri
May 13, 2016 00:22Rahotanni daga Najeriya na cewa wani dan kunar bakin wake ya kashe 'yan sanda biyu tare da jikkata wasu 18 a Maiduguri babban birnin jihar Borno dake a arewa maso gabashin kasar.
-
Bukatar Kungiyar Turai ga Najeria
May 11, 2016 12:52Kwamitin kungiyar Tarayyar Turai ya Bukaci Najeriya da ta karbi 'yan kasar ta dake gudun hijra a kasashe Turai