Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Rundunar Sojin Nijeriya Ta Sanar Da Ceto Mutane 63 Daga Hannun Boko Haram

    Rundunar Sojin Nijeriya Ta Sanar Da Ceto Mutane 63 Daga Hannun Boko Haram

    Mar 04, 2016 12:42

    Rundanar sojin Nijeriya ta sanar da samun nasarar kwato wasu mutane 63 daga hannun 'yan kungiyar Boko Haram da suka garkuwa da su bayan da sojojin suka fatattaki ‘yan ta’addan daga wasu kauyuka da yankuna na jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriyan.

  • Rikici Ya Daibaibaye Jam'iyyar Adawa Ta PDP A Najeriya

    Rikici Ya Daibaibaye Jam'iyyar Adawa Ta PDP A Najeriya

    Mar 03, 2016 09:10

    Rikici ya dabaibaye jam'iyyar PDP mai adawa atayarra Najeriya, ta yadda wasu daga cikin 'ya'yan jam'iyyar sun fara ficewa.

  • Najeriya Mutane Na Jiran Samun Saukin Rayuwa A Kasar

    Najeriya Mutane Na Jiran Samun Saukin Rayuwa A Kasar

    Mar 03, 2016 04:10

    A Najeriya mutane suna ci gaba da jiran ganin an samu warwarewar matsalolin da suke fama da su.

  • Boko Haram: Satar Kananan Yara

    Boko Haram: Satar Kananan Yara

    Mar 03, 2016 04:00

    An Zargi kungiyar Bokoharam da satar kananan yara da kuma maida wasu dubbai 'yan gudun hijira.

  • Hukumar Jarrabawa Ta JAMB A Nigeria Ta Fitar Da Sakamakon Jarrabawa Na Yara 200,000

    Hukumar Jarrabawa Ta JAMB A Nigeria Ta Fitar Da Sakamakon Jarrabawa Na Yara 200,000

    Mar 02, 2016 07:51

    Hukumar Jarrabawa Ta JAMB A Nigeria Ta Fitar Da Sakamakon Jarrabawa Na Yara 200,000

  • Shugaba Buhari Ya Bayyana Goyon Bayansa Kan Samar Da Kasar Palasdinu

    Shugaba Buhari Ya Bayyana Goyon Bayansa Kan Samar Da Kasar Palasdinu

    Mar 01, 2016 08:31

    Shugaban tarayyar Nigeria Mohammadu Buhari ya bayyana cikekken goyon bayansa ga samar da kasashen Palasdinu

  • Gwamnatin Nigeria Ta Bukaci Saudia Ta Bada Rahoton Karshen Kan Faji'ar Mina

    Gwamnatin Nigeria Ta Bukaci Saudia Ta Bada Rahoton Karshen Kan Faji'ar Mina

    Feb 28, 2016 13:09

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nigeria ya bukaci gwamnatin kasar saidia ta kammala magana dangane da mutuwar mahajjatan Nigeria 274 a Mina a lokacin Hajjin shekarar da ta gabata.

  • An Hallaka 'Yan Ta'addar Boko Haram Da Dama A Najeria

    An Hallaka 'Yan Ta'addar Boko Haram Da Dama A Najeria

    Feb 27, 2016 02:19

    Dakarun Tsaron Kasar Kamaru Sun Sanar Da Hallaka Mayakan Boko Haram Sama Da 90 A Najeriya

  • Najeriya : Bom Ya Kashe 'Yan Sanda Hudu A Yola

    Najeriya : Bom Ya Kashe 'Yan Sanda Hudu A Yola

    Feb 25, 2016 13:55

    Rahotanni daga Najeriya na cewa 'yan sanda hudu ne suka rasa rayukan su, sakamakon fashewar wani bom a hedkwatar 'yan sanda na birnin Yola dake arewa maso gabashin kasar.

  • An Hana Yan gudun Hijira Daga Nigeria Ficewa Daga Kasar Zuwa Libya

    An Hana Yan gudun Hijira Daga Nigeria Ficewa Daga Kasar Zuwa Libya

    Feb 24, 2016 14:27

    Hukumar shige da fice a tarayyar Nigeria ta bayyana cewa ta gano wasu yan kasar

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS