-
Mutane 112 Suka Mutu A Harin Kuskure, Inji Sojin Najeriya
Feb 03, 2017 01:29Rundinar sojin Najeriya ta ce mutane 112 ne suka rasa rayukansu a harin da wani jirginta ya kai bisa kuskure kan sansanin 'yan gudun hijira na karamar hukumar Kala-Balge dake jihar Borno a arewa maso gabashin kasar.
-
Sojojin Najeriya sun tsarkake wasu tungogin mayakan boko Haram
Feb 02, 2017 14:11Sojojin Najeriya sun sanar da tsarkake wasu wuraren kungiyar boko haram a Jihar Borno
-
Wasu Kungiyoyin Mata A Najeriya Sun Gudanar Da Tarukan Ranar Hijabi Ta Duniya
Feb 02, 2017 08:28Wasu kungiyoyin mata musulmi sun gudanar da tarukan ranar hijabin muslunci ta duniya, domin kara nuna goyon bayansu ga sauransu 'yan uwansu mata da ake muzguna musu a wasu kasashen duniya saboda saka hijabin muslunci.
-
Hukumar Custom A Nigeria Ta Bada Umurnin Kama Jami'anta Guda Biyu Kan Laifin Shigar Da Makamai Cikin Kasar
Feb 01, 2017 02:59Hukumar custom a tarayyar Nigeria ta bada umurnin kama manya manyan jami'an hukumar guda biyu don zargin suna da hannun wajen shigar da makamai cikin kasar wanda wasu ma'aikatan hukumar suka kama a mile 2 a birnin Lagos a farkon makon nan
-
Sabon ta'addancin kungiyar Boko Haram
Jan 31, 2017 02:18Adadin Mutanan da suka rasa rayukansu sakamakon wani sabon ta'addanci na kungiyar Boko Haram a Jihar Borno dake Shiyar arewa maso gabashin Nigeria ya haura zuwa 15
-
Mayakan Boko Haram Sun Kashe Fararen Hula A Hanyar Maiduguri Zuwa Taraba
Jan 30, 2017 09:27Sakamakon wani hari da mayakan Boko Haram suka kaddamar a kan fararen hula da ke kan hanyar Maiduguri zuwa jahar Taraba, inda suka kashe mutane tare da jikkata wasu.
-
Majalisar .D. Duniya Ta Bayyana Damuwarta Kan Yiyuwar Bullar Matsalar Yunwa A Nigeriya
Jan 28, 2017 08:15Shugabar bangaren gudanarwa a Hukumar Kula da Shirin Wadata Duniya da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana damuwarta kan yiyuwar bullar karancin abinci a shiyar arewa maso gabashin Nigeriya.
-
Harin ta'addanci na Kungiyar Boko Haram a arewa maso gabashin Najeriya
Jan 26, 2017 14:10Jami’an ‘Yan sanda a Najeriya sun ce mayakan Boko Haram sun shiga garin Askira Uba a Jihar Borno inda suka kashe mutane uku tare da sace mata bakwai
-
Yansanda Sun Tarwatsa Taron Yan Shi A Gaban Majalisar Dokokin Kasar A Abuja
Jan 26, 2017 03:29Yansanda a birnin Abuja na tarayyar Nigeria sun tarwatsa taron yan shia mabiya Sheikh Ibrahim El-Zakzagi wadanda suke zanga zangar neman a saki malaminsu a kofar shiga majalisar dojojin kasar a jiya Laraba.
-
Yansanda Sun Tarwatsa Taron Yan Shi A Gaban Majalisar Dokokin Kasar A Abuja
Jan 26, 2017 03:04Yansanda a birnin Abuja na tarayyar Nigeria sun tarwatsa taron yan shia mabiya Sheikh Ibrahim El-Zakzagi wadanda suke zanga zangar neman a saki malaminsu a kofar shiga majalisar dojojin kasar a jiya Laraba.