Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

palastinu

  • Zubar Da Jini A Gaza : Afrika Ta Kudu Da Turkiyya Sun Janye Jakadunsu A Isra'ila

    Zubar Da Jini A Gaza : Afrika Ta Kudu Da Turkiyya Sun Janye Jakadunsu A Isra'ila

    May 15, 2018 05:49

    A yayin da duniya ke ci gaba da tir da kisan da sojojin yahudawan sahayoniya suka wa Palasdinwa 55 a zirin Gaza, kasashen Afrika ta Kudu da kuma Turkiyya sun janye jakadunsu a Israila.

  • Duniya Na Ci Gaba Da Yin Tir Da Zubar Da Jini A Gaza

    Duniya Na Ci Gaba Da Yin Tir Da Zubar Da Jini A Gaza

    May 15, 2018 05:49

    A daidai lokacin da yahudawan mamaya na Israila da Amurka ke murnar maida ofishin jakadancin Amurkar a birnin Kudus, kasashen duniya na ci gaba da yin allawadai da abunda wasunsu suka danganta da kisan kiyashi a Gaza.

  • Sojojin H.K Israila Sun Kashe Palasdinawa Da Dama A Yayin Da Amurka Ka Maida Ofishin Jakadancinta A Kudus

    Sojojin H.K Israila Sun Kashe Palasdinawa Da Dama A Yayin Da Amurka Ka Maida Ofishin Jakadancinta A Kudus

    May 14, 2018 19:00

    Sojojin yahudawan HKI sun kashe Palasdinawa akalla 43 a dai-dai ranar zagayowan ranar bakin ciki, watom ranar kafa HKI da kuma ranar da Amurka take maida ofishin jakadancinta zuwa birnin Qudus.

  • An Gudanar Da Zanga Zangar Yin Allah-Wadai Da Dauke Ofishin Jakadancin Amurka Zuwa Qudus

    An Gudanar Da Zanga Zangar Yin Allah-Wadai Da Dauke Ofishin Jakadancin Amurka Zuwa Qudus

    May 12, 2018 09:15

    Duban musulmi a kasashen musulmi da dama suka fito zanga-zangar yin Allah wadai da maida ofishin jakadancin Amurka zuwa birnin Qudud a ranar litinin da ta gabata.

  • Hamas: Za A Ci Gaba Da Zanga-Zanga Akan Hakkin Komawar Palasdinawa Zuwa Gidajensu Na Gado

    Hamas: Za A Ci Gaba Da Zanga-Zanga Akan Hakkin Komawar Palasdinawa Zuwa Gidajensu Na Gado

    May 11, 2018 12:14

    Shugaban Kungiyar gwagwarmayar musulunci ta Hamas a yankin Gaza Yahya Sinwar ne ya bayyana cewa Za a ci gaba da zanga-zangar har zuwa lokacin da za a kai ga cimma manufa.

  • OPCW Ta Gama Bincikenta A Garin Duma Na Siriya

    OPCW Ta Gama Bincikenta A Garin Duma Na Siriya

    May 05, 2018 17:06

    Kungiyar haramta amfani da makamai masu guba ta duniya, (OPCW), ta ce tawagar da ta tura Siriya, dangane da zargin da aka yi wa kasar, na amfani da makamai masu guba wajen kai hari kan fararen-hula, ta kammala bincikenta a garin Duma.

  • Gwamnatin Kasar Japan Ta Bada Sanarwan Cewa Ba Zata Maida Ofishin Jakadancinta Zuwa Quds Ba.

    Gwamnatin Kasar Japan Ta Bada Sanarwan Cewa Ba Zata Maida Ofishin Jakadancinta Zuwa Quds Ba.

    May 02, 2018 06:24

    Priministan kasar Japan ya bada sanarwan cewa gwamnatinsa ba zata maida ofishin jakadancinta daga birnin Telaviv zuwa Qudus a kasar Palasdinu da aka mamaye ba.

  • Bin Salman: Ko Dai Falastinawa Su Amince Da Sulhu Da Isra'ila Ko Kuma Su Rufe Bakinsu

    Bin Salman: Ko Dai Falastinawa Su Amince Da Sulhu Da Isra'ila Ko Kuma Su Rufe Bakinsu

    Apr 30, 2018 06:46

    Tashar talabijin ta 10 ta Haramtacciyar kasar Isra'ila ta bayar da rahoton cewa, a ziyarar da ya kai a kwanakin baya a kasar Amurka, saurayin yariman Saudiyya mai jiran gadon sarautar kasar Muhammad Bin Salman, ya gargadi Falastinawa da cewa, ko dai su amince su yi sulhu da Isra'ila, ko kuma su rufe bakunansu su daina magana.

  • Kungiyar Hamas Ta Soki Taron Kasashen Larabawa A Kasar Saudiyya

    Kungiyar Hamas Ta Soki Taron Kasashen Larabawa A Kasar Saudiyya

    Apr 18, 2018 12:24

    Mahmud al-Zahhar wanda kusa ne a kungiyar gwagwarmayar Hamas ya ce; Sakamakon taron ba amsa bukatun al'ummar palasdinu ba

  • Amurka Ta Hana Kwamitin Tsaron MDD Fitar Da Bayani Kan Zaluncin H.K.Isra'ila

    Amurka Ta Hana Kwamitin Tsaron MDD Fitar Da Bayani Kan Zaluncin H.K.Isra'ila

    Apr 07, 2018 06:28

    Kasar Amurka ta sake daukan matakin hana kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya fitar da bayani kan matakin wuce gona da iri da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta dauka kan al'ummar Palasdinu a yankin Zirin Gaza.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS