Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Saudi Arabiya

  • Kasashen Amurka, Biritaniya Da Kuwait Sun Bukaci Saudiya Da Ta  Kawo Karshen killacewar Da Ta Yi Wa Katar

    Kasashen Amurka, Biritaniya Da Kuwait Sun Bukaci Saudiya Da Ta Kawo Karshen killacewar Da Ta Yi Wa Katar

    Jul 11, 2017 06:33

    Kamfanin dillancin labarab IRNA na kasar Iran ya nakalto sakataren harkokin wajen Amurka Rex Tillerson da takwanransa na kasar Britaniya Mark Sevdill suna fadar haka a jiya litinin a birnin Kuwait na kasar Kuwaiti

  • Katar Ta Gargadi Saudiyya Akan Kai Mata Harin Soja

    Katar Ta Gargadi Saudiyya Akan Kai Mata Harin Soja

    Jul 10, 2017 19:10

    Ministan Harkokin Wajen kasar Katar Muhammad Abdurrahman ali-Sani ya fadawa tashar telbijin din Faransa cewa; Babu wani rikici wanda sai an yi amfani da karfi za a magance shi.

  • Sharhi:Dan Karamin Juyin Milki A Saudiya

    Sharhi:Dan Karamin Juyin Milki A Saudiya

    Jun 22, 2017 07:07

    Bayan Sauke Yarima mai jiran gado, Dan Sarkin Saudiya ya zama wanda zai gaji Ma'aifinsa

  • Sarkin Saudiyyah Ya Sauke Yarima Mai Jiran Gado Na Kasar Ya Dora Dansa

    Sarkin Saudiyyah Ya Sauke Yarima Mai Jiran Gado Na Kasar Ya Dora Dansa

    Jun 21, 2017 05:48

    Sarkin kasar Saudiyyah Salman Bin Abdulaziz ya sauke yarima mai jiran gado na kasar Muhammad Bin Naif bin Abdulaziz daga kan mukaminsa na yarima mai jiran gado, tare da dora dansa Muhammad bin Salman.

  • Hamad Bin Jasim Ya Fasa Kwai A Kan Masu Hannu Wajen Haddasa Rikicin Syria

    Hamad Bin Jasim Ya Fasa Kwai A Kan Masu Hannu Wajen Haddasa Rikicin Syria

    Jun 15, 2017 23:01

    Tsohon fira ministan kasar Qatar Hamad bin Jasim ya ambaci sunayen kasashen da suke da hannu wajen haddasa rikicin Syria tare da daukar nauyin ci gaban rikicin.

  • Jami'an Tsaron Saudiya Sun Kai Hari Kan Dan Uwan Sheikh Nimr

    Jami'an Tsaron Saudiya Sun Kai Hari Kan Dan Uwan Sheikh Nimr

    Jun 12, 2017 11:21

    A ci gaba da ta'addancin Saudiya kan mabiya mazhabar Shi'a, Jami'an tsaron kasar sun kai hari kan Dan Uwan Shekh Shahid Bakir Nimr a garin Awamiya.

  • Qatar :  Ba Za Mu Dauki Mataki Ba, Kan 'Yan Kasashen Da Suka Katse Huldar Da Mu

    Qatar : Ba Za Mu Dauki Mataki Ba, Kan 'Yan Kasashen Da Suka Katse Huldar Da Mu

    Jun 12, 2017 05:43

    Ma'aikatar harkokin cikin gida ta Qatar ta ce kasar ba tada wani shiri na daukar wani mataki kan baki dake zaune a kasar wadanda kasashensu suka katse huldar jakadanci da ita ba, haka kuma ba za ta dauki matakai na rage matsayin huldar jakadanci da su ba.

  • Saudiyya, UAE, Bahrain, Masar, Sun Sanar Da Yanke Alaka Da Qatar

    Saudiyya, UAE, Bahrain, Masar, Sun Sanar Da Yanke Alaka Da Qatar

    Jun 05, 2017 06:33

    A yau Litinin gwamnatocin kasashen Saudiyyah, Bahrain, UAE da kuma Masar, sun sanar da yanke alakarsu da kasar Qatar.

  • Rawar Saudiyya  Wajen Yada Akidar Wahibiyanci  Dake Haifar Da Ta'addanci A Duniya

    Rawar Saudiyya Wajen Yada Akidar Wahibiyanci Dake Haifar Da Ta'addanci A Duniya

    Jun 02, 2017 05:55

    Cikin watannin baya-bayan nan sakamakon ci gaba da yaduwar ayyukan ta'addanci a bangarori daban-daban na duniya da kuma kokarin da ake yi na gano bakin zaren wannan matsalar don fada da ita, malamai da masana suna ci gaba da karin bayani dangane da irin rawar da kasar Saudiyya take takawa wajen yada akidar wahabiyanci wanda ake ganinsa a matsayin tushen yaduwar ayyukan ta'addanci a duniya.

  • Trump Da Salman Sun Ce Iran Ce Tushen Ta'addanci Na Duniya

    Trump Da Salman Sun Ce Iran Ce Tushen Ta'addanci Na Duniya

    May 21, 2017 17:20

    A taron da masarautar Saudiyyah ta shirya wa Donald Trump a birnin Riyadh wanda aka gayyaci wasu shugabannin kasashen larabawa da wasu na musulmi, sarkin masarautar Al Saud Salman bin Abdulaziz tare da babban bakonsa Donald Trump, sun dora alhakin dukkanin ayyukan ta'addancin da ke faruwa a duniya a kan kasar Iran.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS