-
Sharhi: Matsayin Kasar Saudiyya Wajen Cimma Siyasar Amurka A Gabas Ta Tsakiya
May 21, 2017 05:56A jiya Asabar 20, Mayun 2017 ne shugaban Amurka Donald Trump ya isa birnin Riyadh, babban birnin kasar Saudiyya a ziyararsa ta farko zuwa wata kasa ta waje tun bayan da ya dare karagar mulkin kasar Amurkan.
-
Sharhi:Saudiya Da MDD Na Kokarin Raba Kasar Yemen
May 19, 2017 05:57Cikin wani bayyani da ta fitar majalisar Zartarwar Kungiyar Ansarullah ta Kasar Yemen ta dora alhakin mawuyacin halin da Al'ummar kasar ke ciki a kan kasar Saudiya da kwamitin tsaron MDD.
-
Adadin Wadanda Sojojin Saudiyya Su ka Kashe A Garin Awamiyyah Sun Karu.
May 14, 2017 06:42Kawo ya zuwa yanzu mutanen da su ka mutu a garin Awamiyya na mabiya shi'a sun kai hudu.
-
Sharhi:Manufar Sarkin Saudiya Na Gayyatar Shugabani 17 Zuwa Birnin Riyad
May 13, 2017 06:45Sarkin Saudiya Salman bn Abdul-Aziz ya tura goron gayyana ga Shugabanin kasashen musulmi 17 domin su gana da Shugaban kasar Amurka Donal Trump a birnin Riyad.
-
Kungiyar Kare Hakkin Bil'adama Ta Soki Unesco Da ke shirin Taro A Kasar Saudiyya
May 10, 2017 12:03Kungiyar ta "Human Right Watch' ta ce; tarihin Saudiyya akan batun hakkin dan'adam ba shi da kyau, domin kuma tana azabtar da masu fafutuka.
-
Ganawar Sarkin Saudiyyah Da Theresa May A Riyad
Apr 06, 2017 12:27Firayi ministan kasar Birtaniya Theresa May ta gana da sarkin kasar Saudiyya a yammacin jiya a fadar Yamama da ke birnin Riyad.
-
Atisayen Sojin Sama Tsakanin Kasashen Sudan Da Saudiyya
Apr 01, 2017 04:51Rundunonin sojin saman kasashen Sudan da Saudiyya sun fara gudanar da wani atisayen soji na hadin gwiwa da nufin karfafa rundunar sojin saman kasashen biyu domin ci gaba da kaddamar da hare-haren wuce gona da iri kan kasar Yamen.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Sanar Da Cewa: Kananan Yara Fiye 1400 Ne Aka Kashe A Yamen
Mar 28, 2017 05:36Mataimakin babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya kan harkokin jin kan bil-Adama ya sanar da cewa: Akalla kananan yara 1400 ne aka kashe sakamakon hare-haren wuce gona da iri kan kasar Yamen.
-
Gwamnatin Saudiyya Da Ikirarinta Na Fada Da Ayyukan Ta'addanci A Duniya
Mar 25, 2017 05:18A wani abu da dama suka fassara shi a matsayin wani wasan kwaikwayo, gwamnatin Saudiyya ta yi ikirarin cewa tana kan gaba wajen fada da ayyukan ta'addancin da a halin yanzu ya zamanto babban bala'i ga duniya.
-
Halba makami mai Lizzami zuwa yammacin birnin Riyad, ya razana masarautar Saudiya
Feb 10, 2017 13:51Makami mai Lizzami da Sojojin Yemen suka halba zuwa wani sansanin soja dake yankin Almazahimiya a yammacin birnin Riyad, ya razana magabatan Saudiya