-
Kungiyoyin Palastinawa Na Ci Gaba Da Allah Wadai Da Kalaman Bin Salman
Apr 05, 2018 06:11Kungiyoyi da 'yan siyasan Palastinawa da sauran kasashen larabawa na ci gaba da yin Allah wadai da kuma tofin Allah tsine ga kalaman Yarima mai jiran gado na Saudiyya Muhammad Bn Salman na amincewa da kafa daular yahudawa a kasar Palastinu.
-
Saudiyya : Hakkin 'Yan Isra'ila Ne Su Samu Kasa_ Ben Salman
Apr 03, 2018 06:40Yarima mai jiran gado na masarautar Saudiyya, Muhammad Ben Salman, ya ce hakkin 'yan isra'ila ne su mallaki kasarsu.
-
'Yan Houthi: Idan Da Iran Tana Ba Mu Makamai, Da Yanzu Mun Kama Riyadh
Apr 01, 2018 00:35Shugaban Kwamitin Juyin Juya Hali na kasar Yemen, Mohammed Ali al-Houthi, ya musanta zargin cewa Iran tana ba wa dakarun kasar Yemen makamai a fadar da suke yi da sojojin wuce gona da iri na Saudiyya yana mai cewa idan da a ce Iran tana ba su makamai, to da yanzu sun kame birnin Riyadh.
-
Alaka Na Kara Tsami Tsakanin Sudan Da Saudiya
Mar 31, 2018 14:41A cikin 'yan kwanakin nan ana ci gaba da samun sabani tsakanin mahukuntan biranan Khartoum da Riyad, bayan da sudan ta fidda rai kan taimakon da saudiya ta yi alkawarin bata, lamarin da ya sanda take kusantar kasashen Qatar da Turkiya
-
Dakarun kasar Yemen Sun Hallaka Alal Akalla Sojojin Saudiyya Guda Tara
Mar 30, 2018 00:34Sojojin kasar Yemen tare da daukin dakarun sa kai na kasar, sun sami nasarar hallaka alal akalla sojojin Saudiyya su 9, a wasu hare-haren mayar da martani da suka kai yankunan Jizan da Najran da suke kan iyaka da kasar Saudiyya da Yemen din.
-
Da Makaman Faransa Saudiyya Ke Kai Farmaki A Yemen_ Kungiyoyi
Mar 29, 2018 11:49Kungiyoyin kare hakkin bil adama na kasa da kasa da dama sun ce, shekaru uku na hare haren da Saudiyya ke jagoranta a Yemen, ana kai su ne da makaman yaki da Faransa ta sayar wa Saudiyya.
-
Kasar Iran Ta Kirayi Saudiyya Da Ta Kawo Karshen Yakin Yemen
Mar 28, 2018 11:39Jakadan Iran na dindindin a Majalisar Dinkin Duniya, Gholamali Khoshrou, yayi watsi da zargin kasar Saudiyya na cewa Iran tana aikewa da makamai masu linzami kasar Yemen, yana mai kiranta da ta kawo karshen yakin da take yi a Yemen din da kuma zama teburin tattaunawa da makwabtanta.
-
Saudiyya Ta Gabatar Da Koke Kan Kasar Iran A Gaban Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya
Mar 27, 2018 07:24Mahukuntan Saudiyya sun gabatar da koke a gaban kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
-
Iran Ga Saudiyya: Duniya Ta San Wake Goyon Bayan 'Yan Ta'adda
Mar 24, 2018 12:28Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi kakkausar da kalaman ministan harkokin wajen Saudiyya inda ya zargin Iran din da goyon bayan ayyukan ta'addanci a duniya, tana mai cewa duniya dai ta san waye mai goyon bayan kungiyoyin ta'addanci a duniya.
-
Amnesty Int. Ta Yi Allawadai Da Gasar Da Kasashen Turai Ke Yi Wajen Sayar Wa Saudiyya Makamai
Mar 23, 2018 07:54Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International ta yi Allawadai da kakkausar murya, dangane da gasar da kasashen yammacin turai suke yi wajen sayar da makamansu ga gwamnatin Saudiyya.