Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

saudiyya

  • Kungiyoyin Palastinawa Na Ci Gaba Da Allah Wadai Da Kalaman Bin Salman

    Kungiyoyin Palastinawa Na Ci Gaba Da Allah Wadai Da Kalaman Bin Salman

    Apr 05, 2018 06:11

    Kungiyoyi da 'yan siyasan Palastinawa da sauran kasashen larabawa na ci gaba da yin Allah wadai da kuma tofin Allah tsine ga kalaman Yarima mai jiran gado na Saudiyya Muhammad Bn Salman na amincewa da kafa daular yahudawa a kasar Palastinu.

  • Saudiyya : Hakkin 'Yan Isra'ila Ne Su Samu Kasa_ Ben Salman

    Saudiyya : Hakkin 'Yan Isra'ila Ne Su Samu Kasa_ Ben Salman

    Apr 03, 2018 06:40

    Yarima mai jiran gado na masarautar Saudiyya, Muhammad Ben Salman, ya ce hakkin 'yan isra'ila ne su mallaki kasarsu.

  • 'Yan Houthi: Idan Da Iran Tana Ba Mu Makamai, Da Yanzu Mun Kama Riyadh

    'Yan Houthi: Idan Da Iran Tana Ba Mu Makamai, Da Yanzu Mun Kama Riyadh

    Apr 01, 2018 00:35

    Shugaban Kwamitin Juyin Juya Hali na kasar Yemen, Mohammed Ali al-Houthi, ya musanta zargin cewa Iran tana ba wa dakarun kasar Yemen makamai a fadar da suke yi da sojojin wuce gona da iri na Saudiyya yana mai cewa idan da a ce Iran tana ba su makamai, to da yanzu sun kame birnin Riyadh.

  • Alaka Na Kara Tsami Tsakanin Sudan Da Saudiya

    Alaka Na Kara Tsami Tsakanin Sudan Da Saudiya

    Mar 31, 2018 14:41

    A cikin 'yan kwanakin nan ana ci gaba da samun sabani tsakanin mahukuntan biranan Khartoum da Riyad, bayan da sudan ta fidda rai kan taimakon da saudiya ta yi alkawarin bata, lamarin da ya sanda take kusantar kasashen Qatar da Turkiya

  • Dakarun kasar Yemen Sun Hallaka Alal Akalla Sojojin Saudiyya Guda Tara

    Dakarun kasar Yemen Sun Hallaka Alal Akalla Sojojin Saudiyya Guda Tara

    Mar 30, 2018 00:34

    Sojojin kasar Yemen tare da daukin dakarun sa kai na kasar, sun sami nasarar hallaka alal akalla sojojin Saudiyya su 9, a wasu hare-haren mayar da martani da suka kai yankunan Jizan da Najran da suke kan iyaka da kasar Saudiyya da Yemen din.

  • Da Makaman Faransa Saudiyya Ke Kai Farmaki A Yemen_ Kungiyoyi

    Da Makaman Faransa Saudiyya Ke Kai Farmaki A Yemen_ Kungiyoyi

    Mar 29, 2018 11:49

    Kungiyoyin kare hakkin bil adama na kasa da kasa da dama sun ce, shekaru uku na hare haren da Saudiyya ke jagoranta a Yemen, ana kai su ne da makaman yaki da Faransa ta sayar wa Saudiyya.

  • Kasar Iran Ta Kirayi Saudiyya Da Ta Kawo Karshen Yakin Yemen

    Kasar Iran Ta Kirayi Saudiyya Da Ta Kawo Karshen Yakin Yemen

    Mar 28, 2018 11:39

    Jakadan Iran na dindindin a Majalisar Dinkin Duniya, Gholamali Khoshrou, yayi watsi da zargin kasar Saudiyya na cewa Iran tana aikewa da makamai masu linzami kasar Yemen, yana mai kiranta da ta kawo karshen yakin da take yi a Yemen din da kuma zama teburin tattaunawa da makwabtanta.

  • Saudiyya Ta Gabatar Da Koke Kan Kasar Iran A Gaban Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya

    Saudiyya Ta Gabatar Da Koke Kan Kasar Iran A Gaban Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya

    Mar 27, 2018 07:24

    Mahukuntan Saudiyya sun gabatar da koke a gaban kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran.

  • Iran Ga Saudiyya: Duniya Ta San Wake Goyon Bayan 'Yan Ta'adda

    Iran Ga Saudiyya: Duniya Ta San Wake Goyon Bayan 'Yan Ta'adda

    Mar 24, 2018 12:28

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi kakkausar da kalaman ministan harkokin wajen Saudiyya inda ya zargin Iran din da goyon bayan ayyukan ta'addanci a duniya, tana mai cewa duniya dai ta san waye mai goyon bayan kungiyoyin ta'addanci a duniya.

  • Amnesty Int. Ta Yi Allawadai Da Gasar Da Kasashen Turai Ke Yi Wajen Sayar Wa Saudiyya Makamai

    Amnesty Int. Ta Yi Allawadai Da Gasar Da Kasashen Turai Ke Yi Wajen Sayar Wa Saudiyya Makamai

    Mar 23, 2018 07:54

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International ta yi Allawadai da kakkausar murya, dangane da gasar da kasashen yammacin turai suke yi wajen sayar da makamansu ga gwamnatin Saudiyya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS