-
Switzerland Ta Bukaci A Hukunta Yan Kasarta Yan Ta'adda A Kasashen Iarqi Da Siriya.
Feb 20, 2019 06:54Gwamnatin kasar Switzerland ta bakin ministan sharia na kasar ta bukaci a gurfanar da yan asalin kasar wadanda aka kama a cikin mayakan kungiyar Daesh a kasashen Siriya da Iraqi, a kasashen biyu.
-
Yaki Bai Kare Ba A Siriya, Inji Assad
Feb 18, 2019 04:14Shugaba Bashar Al-Assad, na Siriya ya bayyana cewa har yanzu da sauren aiki game da yakin da kasarsa ke fama dashi.
-
Macron Da Putin Sun Tattauna Kan Batun Siriya
Feb 16, 2019 17:59Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron, da takwaransa na Rasha, Vladimir Putin, sun tattauana ta wayar tarho kan halinda kasar Siriya ke ciki.
-
Amurka Zata Gayyaci Kawayenta Su Shigo Da Sojojinsu Kasar Siriya Bayan Janye Nata Sojojin
Feb 16, 2019 11:51Gwamnatin Amurka ta bada sanarwan cewa zata bukaci kawayenta su kawo daruruwan sojoji zuwa kasar Siriya bayan ta janya.
-
Rasha, Iran, Turkiyya Na Maraba Da Ficewar Amurka A Siriya
Feb 15, 2019 04:50Kasashen Rasha, Turkiyya da kuma Iran, sun bayyana cewa shirin Amurka na janye dakarunta daga Siriya faduwa ce ta zo daidai da zama.
-
Gwamnatin Kasar Siriya Ta Yi Musayar Fursinoni Da Yan Adawa
Feb 13, 2019 06:50Gwamnatin kasar Siriya ta yi musayar fursinonin yaki da yan adawar kasar a dai-dai lokacinda za'a gudanar da taron tattaunawa a tsakaninsu.
-
Kamfanonin Iran Na Shirye Wajen Sake Gina Siriya_Zarif
Feb 05, 2019 15:28Iran, ta ce kamfanoninta a shirye suke wajen sake gidan kasar Siriya da yaki ya daidaita.
-
Mayakan Daesh Da Iyalansu Da Dama Sun Fice Daga Gabacin Kasar Siriya
Feb 01, 2019 19:11Mayakan kungiyar yan ta'adda ta Daesh a gabacin kogin Furat na kasar Siriya sun fice daga yankin a yau Jumma'a.
-
MDD Ta Damu Da Halin Da Yara Kanana Ke Ciki A Siriya
Jan 31, 2019 19:23MDD ta bada sanarwan cewa yara kanana da dama sun rasa rayukansu a sansanonin yan gudun hijira da ke arewa maso gabacin kasar Siriya sanadiyyar sanya.
-
Assad Ya Yaba Wa Yarjejeniyoyin Da Iran Da Siriya Suka Cimma
Jan 29, 2019 14:25Shugaba Bachar al-Assad, na Siriya ya jinjina wa yarjejeniyar kasuwancin da kasarsa ta cimma da Jamhuriya Musulinci ta Iran.