-
Matsin Lamabar Saudiya Ga Kasar Somaliya
Jun 13, 2017 11:04Majiyoyin Kasar Somaliya sun sanar da cewa Saudiya ta yi alkawarin bawa kasar Somaliya Dalar Amurka miliyan 80 domin ta goyi bayansa tare kuma da yanke alakar ta da kasar Qatar
-
Dakarun Somaliya Sun Ragargaza Wani Sansanin Al-Shabab
Jun 12, 2017 05:43Dakarun musamen na Somaliya hadin gwiwa da wani harin jiragen sama na Amurka ya kai mummunan hari kan wani sansanin bada horo na kungiyar Al-Shabaab a kudu maso yammacin Mogadisho babban birnin kasar.
-
An Bukaci A Taimakawa Gwamnatin Somaliya Wajen Yaki Da Kungiyar Ashabab
Jun 11, 2017 12:15Shugaban yankin Puntland na arewa maso gabashin Somaliya ya bukaci kungiyoyin kasa da kasa su taimakawa Gwamnatin kasar wajen yakin kungiyar ta'addancin nan ta Ashabab.
-
Yawan Mutanen Da Aka Kashe A Arewa Maso Gabacin Kasar Somalia Ya Karu
Jun 11, 2017 06:44Majiyar muryar JMI ya nakalto Mohammad Abdi daya daga cikin sojojin kasar Somalia a yankin Pondland saga arewa maso gabacin kasar yana bada wannan labarin.
-
Shugaban Kasar Somaliya Ya Gargadi Kungiyar Al'shabab
Jun 09, 2017 11:18Shugaban Kasar Somaliya Ya ce Sojojin Kasar Za Su mayar da martanin da ya dace ga kungiyar Ashabab
-
Kokarin Shawo Kan Matsalar Amfani Da Kananan Yara A Fagen Yaki A Kasar Somaliya
Jun 03, 2017 06:57Dakarun wanzar da zaman lafiya na kungiyar tarayyar Afrika a Somaliya da jami'an tsaron kasar sun gudanar da zaman kara wa juna sani da nufin bullo da hanyoyin magance amfani da kananan yara a fagen yaki a kasar.
-
Kotu A Somaliya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan 'Yan Kungiyar Al-Shabab Na Kasar
May 28, 2017 19:12Wata kotun Soji a Somaliya ta yanke hukuncin kisa kan wasu 'yan ta'adda guda biyar mambobi a kungiyar ta'addanci ta Al-Shabab na kasar bayan samun su da hannu a kai harin wuce gona da iri a kasar.
-
IS Ta Dauki Alhakin Kai Harinta Na Farko A Somaliya
May 24, 2017 11:09Kungiyar ýan ta'adda ta IS ta dauki alhakin kai harin da ya yi sanadin mutuwar mutane biyar a yankin Bossasso dake arewacin kasar Somaliya
-
Kenya: An Kame 'Yan Kungiyar al-Shabab Akan Iyaka Da Somaliya
May 20, 2017 06:29"yansandan kasar Kenya sun sanar da kame 'yan kungiyar al-shabab da dama akan iyaka rsu da kasar Kenya.
-
Yan Sandan Kenya Sun Kame 'Yan Ta'addan Al-Shabab 33 A Kan Iyakar Kasar
May 19, 2017 12:01Rundunar 'yan sandan Kenya ta sanar da kame gungun 'yan ta'addan kungiyar Al-Shabab na kasar Somaliya a samamen da take gudanarwa a kan iyakar kasar ta Kenya.