-
Wata Mota Shake Da Bama-Bamai Ta Tarwatse A Birnin Magadushu
May 17, 2017 18:51Sojoji uku ne suka rasa rayukansu sanadiyar tashin Bam cikin wata Mota da aka sanya a birnin Magadushu fadar milkin kasar Somaliya
-
Kasar Uganda Zata Kara Yawan Sojojinta A Kasar Somaliya
May 15, 2017 19:12Gwamnatin Uganda ta sanar da shirinta na kara yawan sojojinta da suke aikin wanzar da zaman lafiya da sulhu a kasar Somaliya.
-
Dubban 'Yan Gudun Hijirar Somaliya Sun Koma Gida Daga Kasar Kenya
May 09, 2017 19:32Hukumar Kolin Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta bada labarin cewa: Dubban 'yan gudun hijirar Somaliya sun koma kasarsu daga kasar Kenya.
-
Harin Bam Ya Hallaka Mutane 6 A Somaliya
May 09, 2017 06:41Akalla Mutane 6 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu 10 da daban suka jikkata sanadiyar tarwatsewar wata Mota shake da bama-bamai a Magadushu babban birnin kasar Somaliya
-
An Hallaka Daya Daga Cikin Shugabannin Al-Shabab da Mukarrabansa Uku A Somaliya
May 07, 2017 18:14Ma'aikatar watsa labaran kasar Somaliya ta sanar da cewa jami'an tsaron kasar sun sami nasarar hallaka shugaban kungiyar al-shabab Moalim Osman Abdi Badil da wasu mayakan kungiyar su uku a wani ba ta kashi da ya gudana tsakaninsu bangarorin biyu a yankin Shabelle na kasar.
-
An Hallaka Sojin Amurka A Somaliya
May 05, 2017 17:45Wani sojin Amurka guda ya hallaka a wani yanki dake yammacin birnin Magadushu fadar milkin kasar Somaliya
-
An Kama Wasu Sojoji Biyu Bisa Zargin Kashe Matashin Ministan Kasar Somaliya
May 05, 2017 09:47Gwamnatin kasar Somaliya ta sanar da kame wasu sojoji guda biyu a jiya Alhamis bisa zargin suna da hannu cikin kisan gillan da aka yi wa ministan ayyuka na kasar Abbas Abdullah Sheikh Siraji a shekaran jiya Laraba.
-
An Harbe Wani Minista Har Lahira A Somaliya
May 04, 2017 05:50Rahotanni daga Somaliya na cewa an harbe ministan kula da kwadigon jama'a na kasar, Abdullahi Siraji, har lahira a birnin Mogadisho.
-
Wani Bom Ya Tarwatse A Birnin Mogadishu Fadar Mulkin Kasar Somaliya
Apr 29, 2017 17:44Majiyar tsaron Somaliya ta sanar da cewa: Wani bom ya tarwatse a birnin Mogadishu fadar mulkin kasar Somaliya, inda ya jikkata wasu mutane biyu.
-
'Yan Gudun Hijira Na Somalia Fiye Da Dubu 61 Sun Koma Gida Daga Kenya
Apr 26, 2017 05:51Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta majalisar dinkin duniya ta sanar da cewa 'yan gudun hijirar kasar Somalia fiye da dubu 61 suka koma kasarsu daga kasar Kenya.