Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Somaliya

  • Yan Gudun Hijirar Somaliya Fiye Da 61,000 Ne suka koma kasarsu

    Yan Gudun Hijirar Somaliya Fiye Da 61,000 Ne suka koma kasarsu

    Apr 25, 2017 14:09

    Hukumar Kolin Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta bada labarin cewa: 'Yan gudun hijirar Somaliya fiye da 61,000 ne suka koma kasarsu daga kasar Kenya.

  • Gwamnatin Kasar Somalia Ta Zaratar Da Hukuncin Kisa Kan Mayakan Al-Shabab 4

    Gwamnatin Kasar Somalia Ta Zaratar Da Hukuncin Kisa Kan Mayakan Al-Shabab 4

    Apr 25, 2017 11:49

    Majiyar bjami'an tsaro a kasar Somalia ta bada labarin cewa wato kotun sojen kasar ta zartar da hukuncin kisa kan mutane 4 wadanda ta ce mayakan kungiyar Al_shabab ne wadanda suke kai hare hare a wani wuria a garin Baidoa a shekara ta 2016 hare haren da suka kashe mutane 80.

  • Bam Ya Hallaka Mutane Da Dama A Arewa Maso Gabashin Somaliya

    Bam Ya Hallaka Mutane Da Dama A Arewa Maso Gabashin Somaliya

    Apr 23, 2017 18:14

    Akalla Mutane 8 ne suka rasa rayukansu sanadiyar tashin Bam a arewa maso gabashin kasar Somaliya

  • Kungiyoyin Kasa Da Kasa Suna Goyon Bayan Gwamnatin Kasar Somaliya

    Kungiyoyin Kasa Da Kasa Suna Goyon Bayan Gwamnatin Kasar Somaliya

    Apr 18, 2017 19:17

    Kungiyoyin Kasa da Kasa sun nuna goyon bayansu ga shirin gwamnatin Somaliya na magance matsalar farin da kasar ta ke fama da shi.

  • An Hallaka 'Yan ta'addar Ashabab A Somaliya

    An Hallaka 'Yan ta'addar Ashabab A Somaliya

    Apr 17, 2017 18:23

    Wata Majiyar tsaron Somaliya ta sanar da hallakar yan ta'addar Ashabab biyu a Magadushu babban birnin kasar

  • Amurka Ta Girke Dakarunta A Somalia

    Amurka Ta Girke Dakarunta A Somalia

    Apr 15, 2017 18:17

    Amurka ta sanar da girke wasu gomman dakarunta a Somalia bisa bukatar mahukuntan Mogadisho domin dafawa sojojin kasar yaki da kungiyar Al'shabab.

  • MDD Ta Yi Galgadi Kan Cutar  Kwalara A Somaliya

    MDD Ta Yi Galgadi Kan Cutar Kwalara A Somaliya

    Apr 13, 2017 18:53

    Ofishin kula da ayikuna jin kai na MDD a birnin Geneva ta ce cutar Amai Da Gudawa ta yi sanadiyar mutuwar Mutane sama da 500

  • An Kai Harin Kunan Bakin Wake A kasar Somaliya

    An Kai Harin Kunan Bakin Wake A kasar Somaliya

    Apr 10, 2017 11:21

    Wani dan kunan bakin wake ya tarwatsa kansa a birnin Mogadishu fadar mulkin kasar Somaliya a yau.

  • Somaliya : Sabon Babban Hafsan Soji Ya Tsallake Rijiya Da Baya

    Somaliya : Sabon Babban Hafsan Soji Ya Tsallake Rijiya Da Baya

    Apr 09, 2017 15:35

    Rahotanni daga Somaliya na cewa babban hafsan sojin kasar da aka nada kwanan nan, ya tsallake rijiya da baya, sakamakon yadda wani harin bom da mota ya so ritsawa dashi a Mogadisho babban birnin kasar.

  • An Zartara Da Hukuncin Kisa Kan Mutane 5 Yan Kungiyar Al-Shabab Na Kasar Somalia

    An Zartara Da Hukuncin Kisa Kan Mutane 5 Yan Kungiyar Al-Shabab Na Kasar Somalia

    Apr 08, 2017 19:28

    Majiyar yankin Ponland mai cin gashin kai daga kasar Somalia ta bada sanarwan zartar da hukuncin kisa kan mutane 5 yayan kungiyar Al-Shabab.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS