-
An Kai Harin Rokoki A Babban Birnin Kasar Somaliya
Apr 07, 2017 18:04Majiyar tsaron Somaliya ta sanar da mutuwar Mutane 3 sanadiyar harin rokoki da aka kai fadar milkin kasar
-
Shugaban Somaliya Ya Sha Alwashin Yaki Da Al'Shabab
Apr 07, 2017 05:52Shugaban kasar Somalia Mohammed Abdullahi Mohammed, yashelanta yaki kan kungiyar Al-Shabaab tare da aiwatar da sauye sauye a bangaren harkar tsaro na kasar dake fuskantar barazanar kungiyar ta Al'Shabab.
-
Gargadi Kan Barazanar Fuskantar Hare-Hare Daga Barayin Kan Doron Ruwan Somaliya
Apr 05, 2017 15:38Shugaban Ofishin Yaki da Muggan Kwayoyi gami da Manyan Laifuka na Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadi kan barazanar fuskantar hare-haren wuce gona da iri daga barayin kan doron ruwan kasar Somaliya.
-
Kungiyar Ashabab Ta Mamaye Wani Gari A Tsakiyar Kasar Somaliya.
Apr 05, 2017 05:34Kungiyar Ashabab ta mamaye garin Elbur dake tsakiyar kasar Somaliya bayan ficewar Dakarun wanzar da zaman lafiya na kungiyar tarayyar Afirka daga cikin garin.
-
Yan Fashi A Cikin Teku Sun Sace Mutukan Jiragen Ruwan Kasar India 11 A Kusa Da Somalia
Apr 03, 2017 14:08Wani masanin harkokin sace sace a cikin teku ya bayyana cewa yan fashi a cikin teku sun sace matuka jiragen ruwa 11 yan kasar India a safiyar yau litinin kuma sun tafi da su zuwa wani wuri mai suna Eyl dake arewacin kasar ta somalia.
-
Somaliya: Dubban Daruruwan Mutanen Sun Gujewa Fari A cikin Watannin Hudu.
Mar 31, 2017 18:57Majalisar Dinkin Duniya Ta ce A cikin Watanni Hudu na bayan nan fiye da mutane dubu dari hudu da arba'in da hudu ne su ka gujewa yankin da fari ya addaba.
-
Sabuwar Gwamnatin Somaliya Ta Ssamu Amincewar Majalisar Dokokin Kasar
Mar 30, 2017 05:12Majalisar dokokin Somaliya ta amince da sabin Ministocin Gwamnatin Hasan Ali Khairi.
-
Fari A Somaliya : MDD Ta Samar Da Dala Milyan 22
Mar 22, 2017 05:45MDD ta amunce da bada wani tallafi na kudade da yawansu ya kai Dalar Amurka Milyan 22 a matsayin zamcen gaggawa domin kaucewa matsalar fari a kasar Somaliya.
-
Mutane da dama sun rasu sanadiyar fari a Somaliya
Mar 21, 2017 10:19Matsalar fari da kasar Somaliya ta fuskanta ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 26 cikin kwana guda kacal a wani yanki na kasar
-
Gwamnatin Somaliya Ta Zargi Saudiyya Kan Kisan Gillan 'Yan Gudun Hijirar Kasar
Mar 20, 2017 10:43Gwmanatin kasar Somaliya ta zargin gwamnatin kasar Saudiyya da kisan gillan da aka yi wa wasu 'yan gudun hijirar kasar a Tekun Yemen lamarin da yayi sanadiyyar mutuwar alal akalla 'yan gudun hijira 42.