Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Somaliya

  • Somalia ta bukaci a binciki kisan 'yan gudun hijiranta a Teku

    Somalia ta bukaci a binciki kisan 'yan gudun hijiranta a Teku

    Mar 20, 2017 05:55

    kasar Somalia ta bukaci Saudiya da ta gudanar da bincike kan kisan ‘yan gudun hijiran kasar da aka aikata a kan teku.

  • An hallaka Komandan kungiyar Ashabab a Somaliya

    An hallaka Komandan kungiyar Ashabab a Somaliya

    Mar 16, 2017 18:02

    Wani babban Jami'in tsaron kasar Somaliya ya sanar da hallaka daya daga cikin manyan komondoijin kungiyar Ashabab a Magadushu babban birnin Kasar.

  • 'Yan Sandan Somaliya Sun Yi Barazanar Amfani Da Karfi Kan Masu Garkuwa Da Wata Tankar Mai

    'Yan Sandan Somaliya Sun Yi Barazanar Amfani Da Karfi Kan Masu Garkuwa Da Wata Tankar Mai

    Mar 16, 2017 11:15

    'Yan sandan bakin ruwa na kasar Somaliya a yankin Puntland mai kwarya-kwaryar 'yancin gashin kai sun yi barazanar amfani da karfi a kan masu garkuwa da wani jirgin ruwan daukar mai matukar dai ba su sake jirgin ba.

  • Sojojin Gwamnatin Somaliya Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Lumana

    Sojojin Gwamnatin Somaliya Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Lumana

    Mar 14, 2017 12:21

    Sojojin gwamnatin Somaliya sun gudanar da zanga-zangar lumana a birnin Mogadishu fadar mulkin kasar.

  • Wata Mota Ta Tarwatse A Birnin Mogadishu Fadar Mulkin Kasar Somaliya

    Wata Mota Ta Tarwatse A Birnin Mogadishu Fadar Mulkin Kasar Somaliya

    Mar 13, 2017 10:51

    Wata mota da aka makare da bama-bamai ta tarwatse a kusa da wani otel a birnin Mogadishu fadar mulkin kasar Somaliya a safiyar yau Litinin.

  • Amurka Ta Kori 'Yan Somaliya Kimanin 70 Daga Kasar

    Amurka Ta Kori 'Yan Somaliya Kimanin 70 Daga Kasar

    Mar 12, 2017 05:49

    Ministan harkokin wajen Somaliya Abdirisak Omar Mohamed, ya tabbatar da cewa, kimanin 'yan kasar guda 70 da aka kora daga Amurka sun isa Mogadishu, babban birnin kasar.

  • Amurka ta kori 'yan kasar Somaliya daga cikin kasar

    Amurka ta kori 'yan kasar Somaliya daga cikin kasar

    Mar 10, 2017 18:02

    'yan kasar Somaliya da dama ne aka mayar da su birnin Magadushu daga kasar Amurka

  • Wani Babban Kwamandan 'Yan Ta'adda Na Alshabab Ya Mika Kansa A Somalia

    Wani Babban Kwamandan 'Yan Ta'adda Na Alshabab Ya Mika Kansa A Somalia

    Mar 09, 2017 16:54

    Daya daga cikin manyan kwamandojin kungiyar 'yan ta'addan wahabiyyah takfiriyyah na Al-shabab ya mika kansa ga jami'an tsaron kasar Somalia.

  • Gwamnatin Somaliya Ta Yi Kakkausar Suka Kan Dokar Hana 'Yan Kasarta Shiga Kasar Amurka

    Gwamnatin Somaliya Ta Yi Kakkausar Suka Kan Dokar Hana 'Yan Kasarta Shiga Kasar Amurka

    Mar 07, 2017 17:17

    Shugaban kasar Somaliya ya yi kakkausar suka kan dokar da shugaban kasar Amurka ya sake jaddadawa ta hana 'yan wasu kasashen musulmi ciki har da Somaliya shiga cikin kasar Amurka.

  • Somaliya: Yunwa Ta Kashe Mutane 110 A Cikin Sa'oi 48

    Somaliya: Yunwa Ta Kashe Mutane 110 A Cikin Sa'oi 48

    Mar 06, 2017 11:55

    Kamfanin Dillancin Labarun ( AFP) ya nakalto Pira ministan Somaliya na sanar da mutuwar mutane 110 saboda yunwa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS