Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Somaliya

  • Kungiyar Al-Shabab Ta Somaliya Ta Mamaye Wani Yankin Puntland Mai Ci Kwarya-Kwaryar Gashin Kai

    Kungiyar Al-Shabab Ta Somaliya Ta Mamaye Wani Yankin Puntland Mai Ci Kwarya-Kwaryar Gashin Kai

    Jul 21, 2018 12:12

    Kungiyar ta'ddanci ta Al-Shabab ta Somaliya ta mamaye wani yanki mai muhimmanci a Puntland mai cin kwarya-kwaryar gashin kai a kasar ta Somaliya.

  • Wasu 'Yan Ta'adda Sun Yi Yunkurin Kai Hari Fadar Shugaban Kasar Somaliya

    Wasu 'Yan Ta'adda Sun Yi Yunkurin Kai Hari Fadar Shugaban Kasar Somaliya

    Jul 14, 2018 18:56

    Wasu motoci biyu sun tarwatse a kusa da fadar shugaban kasar Somaliya a kokarin da wasu gungun 'yan ta'adda suka yi na kai hari kan fadar shugaban kasar a yau Asabar.

  • Somaliya : Harin Al'Shebab Ya Kashe Mutum 5 A Ma'aikatar Tsaro

    Somaliya : Harin Al'Shebab Ya Kashe Mutum 5 A Ma'aikatar Tsaro

    Jul 07, 2018 15:59

    'Yan sanda a Somaiya sun ce mutum biyar ne suka rasa rayukansu awasu jerin hare hare da kungiyar Al'shebab ta kai a ma'aikatar tsaro kasar dake Mogadisho babban birnin kasar.

  • Tarayyar Turai Ta Sake  Gargadi Akan Tsoma Bakin Saudiyya A Kasar Somaliya

    Tarayyar Turai Ta Sake Gargadi Akan Tsoma Bakin Saudiyya A Kasar Somaliya

    Jul 06, 2018 12:59

    Majalisar tarayyar turai ta bukaci ganin kasashen Saudiyya da Hadaddiyar Daular larabawa da su kaucewa hargitsa zaman lafiya a kasar Somaliya

  • Tashin Bam A Babban Birnin Somaliya

    Tashin Bam A Babban Birnin Somaliya

    Jul 03, 2018 18:10

    Majiyar kasar Somaliya ta sanar da tashin Bom a Magadushu babban birnin kasar, lamarin da ya yi sanadiyar jikkatar mutane bakwai.

  • Sojojin Kasar Somaliya Sun Hallaka 'Yan Ta'addan Kungiyar Al-Shabab Su 7

    Sojojin Kasar Somaliya Sun Hallaka 'Yan Ta'addan Kungiyar Al-Shabab Su 7

    Jun 26, 2018 11:11

    Sojojin kasar Somaliya sun ba da labarin cewa a wani gumurzu da suka yi da 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Al-Shabab a kudancin kasar, sun sami nasarar hallaka 7 daga cikin 'yan ta'addan.

  • Kwamitin Tsaron MDD Ya Yi Gargadi Kan Hatsarin Fari A Kasar Somaliya

    Kwamitin Tsaron MDD Ya Yi Gargadi Kan Hatsarin Fari A Kasar Somaliya

    Jun 09, 2018 06:31

    Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadi kan hatsarin ci gaba da habakar matsalar fari a kasar Somaliya.

  • Kungiyar Ta'addanci Ta Al-Shabab Ta Kashe Sojan Amurka Guda A Kasar Somaliya

    Kungiyar Ta'addanci Ta Al-Shabab Ta Kashe Sojan Amurka Guda A Kasar Somaliya

    Jun 09, 2018 06:26

    Ma'aikatar tsaron kasar Amurka ta Pentagon ta sanar da halakar sojan Amurka guda a kasar Somaliya.

  • Mayakan  Al-Shabab Sun Kashe Yan Majalisar Dokokin Somalia 2

    Mayakan Al-Shabab Sun Kashe Yan Majalisar Dokokin Somalia 2

    Jun 06, 2018 19:09

    Mayakan kungiyar alshabab a kasar Somalia sun kashe yan majalisar dokokin kasar guda biyu a wani harin da suka kai masu a wajen birnin Magadishi babban birnin kasar.

  • Amurka Ta Hallaka Mayakan Al-Shabab 27 A Somaliya

    Amurka Ta Hallaka Mayakan Al-Shabab 27 A Somaliya

    Jun 05, 2018 15:59

    Rundunar sojin Amurka ta ce harin da dakarunta na musammam suka kai ta sama, ya hallaka mayakan al-Shabab 27 a arewacin Somaliya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS