-
An Saki Shugabannin Daliban Jami'a 6 Da Ake Tsare Da Su A Sudan
Jun 21, 2016 13:29Jami'an tsaron kasar Sudan sun saki wasu daga cikin shugabannin kungiyoyin daliban jami'a na kasar da suke tsare da su ba tare da gurfanar da su a gaban kuliya ba.
-
Sudan Na Karbar 'Yan Gudun Hijira Sudan Ta Kudu 230.000
Jun 16, 2016 10:06Offishin kula da ayyukan jij kai na MDD ya sanar da cewa yawan 'yan gudun hijira Sudan ta kudu dake rayuwa a nakofciyar kasar Sudan ya kai 232.000 tun dai bayan yakin basasar daya daidaita kasar.
-
MDD: Fararen Hula Dubu 80 Ne Suka Kaurace Ma Yankunansu A Darfur
Jun 15, 2016 01:21Bababn jami'in jami'in majalisar dinkin duniya mai sanya idanu kan ayyukan wanzar da zaman lafiya na hadin gwiwa tsakanin majalisar da kuma kungiyar tarayyar Afirka a yankin Darfur da ke yammacin Sudan ya bayyana cewa, dubban mutane sun tsere daga gidajensu sakamakon tashe-tashen hankulan baya-bayan nan a Darfur.
-
Gwamnatin Sudan ta yi watsi da bukatar 'yan tawayen yankin Darfur
Jun 08, 2016 10:03Gwamnatin Sudan ta sanar da cewa ba zata amince da duk wata bukata da ta sabawa yarjejjeniyar sulhun da aka cimma a birnin Dauha na Kasar Qatar
-
Jaddada Sunan Sudan cikin Jerin Kasashe masu Tallafawa Ta'addanci
Jun 07, 2016 02:26Gwamnatin kasar Sudan ta bayyana damuwarta da ci gaba da sanya kasar cikin jerin kasashe masu tallafawa ayyukan ta'addanci a duniya na ma'aikatar harkokin wajen kasar Amurka.
-
An fara tattaunawa tsakanin Sudan da Sudan ta Kudu
Jun 06, 2016 01:04A kokarin dinke barakar dake tsakanin kasashen biyu, magabatan birnin Juba sun ziyarci birnin Khartum domin ci gaba da tattaunawa
-
Zaman shekara na ofishin dake buga Alkur'ani a kasar Sudan.
May 19, 2016 11:05An buda zaman shekara na Ofishin dake buga tare da Watsa Alkur'ani mai tsarki na kasashen Afirka wanda ake kira da Gidan Alkur'ani na Afirka a kasar Sudan
-
Gwamnatin Sudan Zata Fara Aiwatar Da Wani Shiri Na Karban Makamai A Darfur
May 08, 2016 12:37Gwamnatin kasar sudan ta bayyana wani shiri na tattara makaman da ke hannun
-
Sudan : Sojoji Biyar Suka Mutu A Hadarin Jirgin Soji
May 01, 2016 01:21Rindinar sojin Sudan ta ce sojojin ta biyar ne suka mutu a hadarin wani jirgin sama soji a yankin Kurdofan dake arewacin kasar.
-
Wani sabon Rikici ya kunno kai tsakanin 'yan tawaye da Sojojin Sudan
Apr 30, 2016 10:44Wani sabon Rikici ya barke tsakanin Sojojin Sudan da 'yan tawaye a yankin Kurdufan ta Kudu.