-
Sudan: Yankin Darfur Zai Ci Gaba Da Zama Yadda Yake
Apr 24, 2016 06:35Rahotanni daga kasar Sudan sun bayyana cewar sakamakon zaben raba gardamar da aka gudanar a kan matsayin yankin Darfur na kasar Sudan na nuni da cewa mafi yawa daga cikin al'ummar yankin sun goyon bayan yankin ya ci gaba da zama a matsayin da yake a yanzu.
-
Sudan Ta Koka Kan Matsalar Fataucin Kananan Yara A Yankin Gabashin Afrika
Apr 21, 2016 12:49Ministan harkokin cikin gidan kasar Sudan ya koka kan yadda matsalar fataucin mutane musamman kananan yara ke ci gaba da habaka a yankin gabashin Afrika.
-
An cimma yarjejjeniya kan fitar Dakarun MDD daga Yankin Darfur na Sudan
Apr 19, 2016 23:33Gwamnatin Sudan, Majalisar Dinkin Duniya da Kungiyar Tarayyar Afirka sun cimma matsaya kan fitar da dakarun su daga yankin Darfur na yammacin kasar Sudan.
-
An Kawo Karshen Kuri'ar Raba Gardama A Yankin Darfur Na Kasar Sudan
Apr 14, 2016 00:32Rahotanni daga kasar Sudan sun bayyana cewar an kawo karshen kuri'ar raba gardama da gwamnatin kasar ta gudanar kan makomar yankin Darfur, duk kuwa da kauracewa zaben da kungiyoyin 'yan tawaye suka yi suna zargin cewa gwamnatin za ta tafka magudi yayin zaben.
-
Sudan ta yi alkawarin aiki tare da tarayyar Turai a yaki da Ta'addanci
Apr 07, 2016 04:52Gwamnatin Sudan ta yi alkawarin aiki tare da kungiyar tarayyar Turai a yaki da Ta'addanci da kuma batun 'yan gudun hijra
-
Sudan : Mutane 130,000 Suka Yi kaura Saboda Rikici A Jebel Marra
Apr 07, 2016 00:34MDD ta bayana cewa sama da mutane dubu dari da talatin ne, suka yi kaura saboda rikicin daya ki yaki cinyewa tsakanin sojoji da 'yan tawaye a Jebel Marra dake yankin Darfour a yammacin kasar Soudan
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargadi Kan Bullar Karancin Abinci A Kasar Sudan
Apr 03, 2016 23:52Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi kan bullar masifar karancin abinci a Sudan don haka ta bayyana bukatar hanzarta shawo kan matsalar tun kafin ta yi kamari musamman a yankunan da suke fama da masifar fari a kasar.
-
Rundunar Sojin Sudan Ta Musanta Zargin Kai Hari Kan Sansanin Sojin Sudan Ta Kudu
Mar 27, 2016 05:45Rundunar sojin gwamnatin Sudan ta musanta zargin cewa sojojinta sun yi luguden wuta kan sansanin sojin Sudan ta Kudu da ke lardin Upper Nile.
-
Yiwa Mata Masu gwagwarmaya fyade a kasar Sudan
Mar 24, 2016 11:51Ana zarkin Dakarun tsaron Sudan da yiwa Mata 'yan gwagwarmaya fade a kasar
-
An cabke Shugaban 'yan tawayen Tchadi a kasar Sudan
Mar 20, 2016 13:51'Yan tawayen Tchadi sun bayyana damuwarsu kan kame shugaban su da aka yi a kasar Sudan