-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Nuna Damuwarta Kan Yadda Rikici Yake Kara Tsanani A Sudan Ta Kudu.
Apr 28, 2018 11:47Shugaban tawagar masu sa ido ta majalisar dinkin duniya a Sudan ta kudu ya nuna damuwarsa kan yadda rikici yake kara tsananin a dai-dai lokacinda ake kokarin fara taron sulhuntawa a tsakanin bangarorin da suke rikici a kasar.
-
Shugaban Kasar Sudan Ta Kudu Ya Yi Watsi Da Kiraye-Kirayen Yan Adawa Na Ya Sauka
Apr 25, 2018 19:04Shugaban kasar Sudan ta Kudu Silva Kiir ya yi watsi da kiraye-kirayen yan adawar kasar na ya sauka daga kan kujerar shugabancin kasar idan yana son zaman lafiya ya dawo kasar.
-
Sudan Ta Kudu : An Sallami Ministan Kudi Da Wani Babban Jami'in Tsaro
Mar 13, 2018 05:53Shugaba Salva Kiir, na Sudan ta Kudu, ya sallami ministan kudi na gwamnatinsa, Stephen Dhieu Dau, da kuma babban jami'in kula da horo da leken asiri na rundinar sojin kasar, Marial Chanoung.
-
Sudan Ta Kudu Ta Bukaci Shiga Kungiyar Kasasen Larabawa
Mar 07, 2018 11:50Cikin wata wasika da ta aikewa kungiyar kasashen, Sudan ta kudu ta bukaci zama manba a cikin kungiyar.
-
Sudan Ta Kudu Ta Maida Martani Kan Tsoma Bakin Kasashen Turai A Harkokin Kasarta
Mar 06, 2018 12:02Gwamnatin Sudan ta Kudu ta bayyana cewa duk wani matakin tsoma bakin kasashen yammacin Turai a harkokin cikin gidanta musamman daukan matakan matsin lamba kanta ba zasu taimaka wajen wanzar da zaman lafiya da sulhu a kasar ba.
-
Sudan Ta Kudu Na Fama Da Fari
Feb 26, 2018 19:09Majalisar Dinkin Duniyar ce ta sanar da bullar fari a cikin sassa daban-daban na kasar Sudan Ta Kudun.
-
Hukumar 'Yan Gudun Hijira Ta MDD Ta Yi Gargadi Kan Matsalar 'Yan Gudun Hijirar Sudan Ta Kudu
Feb 25, 2018 19:10Hukumar Kolin Kula da 'Yan Gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi kan yiyuwar ci gaba da samun bullar matsalar 'yan gudun hijira a kasar Sudan ta Kudu.
-
Amirka Ita Ce Sanadin Rikicin Sudan Ta Kudu
Feb 24, 2018 19:00Shugaban kasar Sudan ta kudu ya bayyana cewa gwamnatin Amirka ita ce sanadin tashin hankali da rikicin kasarsa
-
Sabon Rahoton MDD Akan Take Hakkin Bil'adama A Kasar Sudan Ta kudu
Feb 24, 2018 06:46A jiya juma'a ne Majalisar Dinkin Duniyar ta fitar da rahoto da a ciki ta bayyana cewa yadda ake ci gaba da take hakkin bil'adama a kasar Sudan ta kudu
-
Sudan Ta Kudu : An Yanke Wa Wani Tsohon Kanal Na Afrika Ta Kudu Hukuncin Kisa
Feb 23, 2018 15:37Wata kotu a Sudan ta Kudu ta yanke hukuncin kisa ga wani tsohon kanal na sojin Afrika ta Kudu, bisa tuhumarsa da yunkurin kifar da gwamnati.