-
Tagwayen Hare-hare Sun Kashe Mutane Akalla 30 A Iraki
May 31, 2017 05:52Wasu tagwayen hare haren kunar bakin wake a Iraki ya yi sanadin mutuwar mutane akalla 30 tare da raunana wasu dariruwa a birnin Bagadaza.
-
IS Ta Dauki Alhakin Kai Hari Kan Kifdawa A Masar
May 27, 2017 14:06Kungiyar 'yan ta'adda ta IS ta ce ita keda alhakin kai harin da ya yi sanadin mutuwar Kristocin Kifdawa 29 a birnin Minya dake tsakiyar kasar Masar.
-
Sharhi: Sabuwar Alakar Trump Da Saudiyya; Babbar Barazana Ce Ga Zaman Lafiyar Duniya
May 27, 2017 05:51A jiya Juma'a ce jaridar New York Times ta kasar Amurka ta buga wata makala da ministan harkokin wajen kasar Iran, Muhammad Jawad Zarif ya rubuta mai suna: "Kyawawan Makamai, Ba Za Su Tabbatar Da Zaman Lafiyar Gabas Ta Tsakiya Ba" a matsayin mayar da martani ga yarjejeniyar makamai da aka kulla tsakanin Amurka da Saudiyya a kwanakin baya.
-
Rasha Ta Bukaci 'Yan Kasarta Su Guji Zuwa Biritaniya
May 26, 2017 09:21Rasha ta bukaci 'yan kasarta dasu guji zuwa Biritaniya saboda barazana ta'addanci a kasar bayan harin da ya yi sadadin mutuwar mutane 22 da kuma raunana wasu 75 a Manchester.
-
Takun Tsaka Tsakanin Amurka Da Biritaniya Kan Harin Manchester
May 25, 2017 11:15An shiga wani takun tsaka tsakanin Amurka da kasar ta Biritaniya akan wasu bayanai da jaridu suka wallafa a Amurka kan harin ranar Litini wanda ya hallaka mutane 22 tareda raunana wasu 59 a Manchester.
-
IS Ta Dauki Alhakin Kai Harinta Na Farko A Somaliya
May 24, 2017 11:09Kungiyar ýan ta'adda ta IS ta dauki alhakin kai harin da ya yi sanadin mutuwar mutane biyar a yankin Bossasso dake arewacin kasar Somaliya
-
Ministan Harakokin Wajen Rasha : Ta'addanci Barazana Ce Ga Tsaron Duniya
May 23, 2017 18:07Ministan tsaron kasar Rasha ya bayyana cewa ta'addanci ya kutsa cikin kasashe masu yawa kuma a yankuna daban daban musaman a yankin gabas ta tsakiya da kuma hakan ke barazana ga tsaron Duniya
-
Biritaniya : Mutane 22 Suka Mutu A Harin Manchester
May 23, 2017 11:19Kawo yanzu, mutane 22 ne aka tabbatar da mutuwarsu, yayin da kusan 60 suka jikkata, sakamakon harin da aka kai a birnin Manchester na kasar Birtaniya.
-
Iran Ta Bukaci Amurka Da Ta Dakatar Da Sayar Da Makamai Ga 'Masu Goyon Bayan Ta'addanci"
May 23, 2017 05:53Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta kirayi Amurka da ta yi watsi da siyasarta ta neman hada fada, tsoma baki cikin harkokin cikin gidan kasashe, sanya tsoron Iran cikin zukatan kasashe da kuma sayar da makamai masu hatsari da manyan masu goyon bayan ayyukan ta'addanci a duniya.
-
An Hallaka Wasu 'Yan Kunar Bakin Wake Da ke Son Kai Harin Sashen Mata Na Jami'ar Maiduguri
May 19, 2017 17:53Rahotanni daga birnin Maiduguri na jihar Bornon Nijeriya sun bayyana cewar an hallaka wasu 'yan kunar bakin wake su uku a daidai lokacin da suke kokarin kai hari dakunan kwanan dalibai mata na jami'ar Maidugurin a daren jiya Alhamis.