Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

tunusiya

  • Tunisia Tana Goyon Bayan Warware Rikicin Syria Ta Hanyar Tattaunawa

    Tunisia Tana Goyon Bayan Warware Rikicin Syria Ta Hanyar Tattaunawa

    Oct 31, 2017 18:48

    Gwamnatin kasar Tunisia ta bada sanarwan cewa tana goyon bayan warware rikicin kasar syria ta hanyar tattaunawa.

  • Jama'ar Tunusiya Suna Ci Gaba Da Yin Gudun Hijira Zuwa Kasar Italiya

    Jama'ar Tunusiya Suna Ci Gaba Da Yin Gudun Hijira Zuwa Kasar Italiya

    Oct 29, 2017 12:23

    Ofishin kula da 'yan gudun hijira na kasa da kasa da ke kasar Tunusiya ya sanar da cewa: Daga farkon watan Satumban wannan shekara ta 2017 zuwa 18 ga wannan wata na Oktoban, 'yan kasar Tunusiya kimanin 2,900 ne suka tsallaka zuwa kasar Italiya.

  • Jami'an Tsaron Tunusiya Sun Kame Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Kasar

    Jami'an Tsaron Tunusiya Sun Kame Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Kasar

    Oct 28, 2017 11:50

    Rundunar sojin Tunusiya ta sanar da kame wasu gungun 'yan ta'adda da suke shirye-shiryen kai hare-haren wuce gona da iri kan 'yan yawon shakatawa a lardunan kasar biyu.

  • Yan Sandan Tunusiya Suna Cikin Halin Ko Ta Kwana Domin Kalubalantar Masu Zanga-Zanga

    Yan Sandan Tunusiya Suna Cikin Halin Ko Ta Kwana Domin Kalubalantar Masu Zanga-Zanga

    Oct 14, 2017 19:05

    Rundunar 'yan sandan kasar Tunusiya tana cikin shirin ko ta kwana domin kalubalantar zanga-zangar yin Allah wadai da sojojin ruwan kasar da ake zargi da yin sanadiyyar kashe bakin haure a tekun kasar da ke lardin Kebili a tsakiyar kasar.

  • An Tsawaita Doka Ta Baci A Kasar Tunisia

    An Tsawaita Doka Ta Baci A Kasar Tunisia

    Oct 13, 2017 19:04

    Shugaban kasar Tunisia ya tsawaita doka ta baci a kasar na tsawon wata guda don har yanzun akwai barazanar kai hare-haren yan ta'adda.

  • Babu Wata Dangantaka Tsakanin Harin Ta'addanci Na Birnin Mosi Da Yan Ta'adda A Tunisia

    Babu Wata Dangantaka Tsakanin Harin Ta'addanci Na Birnin Mosi Da Yan Ta'adda A Tunisia

    Oct 05, 2017 16:52

    Priministan kasar Tunisia wanda yake ziyarar aiki a kasar Faransa ya bayyana cewa ya zuwa yanzu babu wata hujja da ta tabbatar da cewa dan kasar Tunisian da ya kashe mutane biyu a birnin Mosi na kasar Faransa da wuka yana da dangantaka da yan ta'adda a kasar Tunisia

  • Sojojin Ruwan Tunusiya Sun Kubutar Da Bakin Haure Daga Halaka A Gabar Tekun Kasar

    Sojojin Ruwan Tunusiya Sun Kubutar Da Bakin Haure Daga Halaka A Gabar Tekun Kasar

    Sep 29, 2017 19:27

    Ma'aikatar tsaron Tunusiya ta sanar da tseratar da bakin haure 14 daga halaka a gabar tekun kasar.

  • Mahukuntan Libiya Sun Ce: 'Yan Kungiyar Da'ish Ne Suka Kashe 'Yan Jaridar Tunusiya A Kasar

    Mahukuntan Libiya Sun Ce: 'Yan Kungiyar Da'ish Ne Suka Kashe 'Yan Jaridar Tunusiya A Kasar

    Sep 29, 2017 19:25

    Shugaban bangaren bincike a ofishin babban lauya mai shigar da kara a kasar Libiya ya bada labarin cewa: 'Yan kungiyar ta'addanci ta Da'ish ne suka kashe 'yan jaridar kasar Tunusiya biyu a cikin kasar Libiya.

  • Hukumar Kare Hakkin Bil'adama Ta Bukaci Tunisia Ta Yi Aiki Da Alkawuranta Da Hukumar

    Hukumar Kare Hakkin Bil'adama Ta Bukaci Tunisia Ta Yi Aiki Da Alkawuranta Da Hukumar

    Sep 24, 2017 11:48

    Hukumar afwa da duniya kuma ta MDD ta bukaci gwamnatin kasar Tunisia ta yi amfani da alkawuran da ta dauka na kare hakkin bil'adama da kuma hana jami'an tsaro azabtar da fursinonin kasar

  • Tunisiya: An Bude Taron Hadin Kan Musulmi A Kasar Tunisiya.

    Tunisiya: An Bude Taron Hadin Kan Musulmi A Kasar Tunisiya.

    Sep 17, 2017 12:34

    Taron karawan juna sanin an shirya shi ne a tsakanin ofishin jakadancin Jamhuriyar Musulunci ta Iran da kuma jami'ar Zaitunah.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS