Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

tunusiya

  • Al'ummar Tunusiya Sun Nuna Rashin Amincewa Da Dokar Hana Binciken Tsoffin Jami'an Kasar

    Al'ummar Tunusiya Sun Nuna Rashin Amincewa Da Dokar Hana Binciken Tsoffin Jami'an Kasar

    Sep 15, 2017 11:46

    Jam'iyyun adawar Tunusiya da kungiyoyin fararen hular kasar sun bayyana rashin amincewarsu da matakin da Majalisar Dokokin Kasar ta dauka na amincewa da dokar hana gudanar da bincike kan tsoffin jami'an gwamnatin kasar musamman a fagen yin sama da fadi da dukiyar kasa.

  • Majalisar Kasar Tunisia Ta Amince Da Dokar Kare Tsoffin Barayin Gwamnati

    Majalisar Kasar Tunisia Ta Amince Da Dokar Kare Tsoffin Barayin Gwamnati

    Sep 14, 2017 05:30

    Majalisar dokokin kasar Tunisia ta amince da dokar kare tsoffin jami'an gwamnati wadanda ake tuhuma da cin hanci da rashawa bayan cacaraki na watanni da dama kan dokar.

  • Majalisar Dokokin Tunusiya Ta Amince Da Sabuwar Majalisar Ministocin Kasar

    Majalisar Dokokin Tunusiya Ta Amince Da Sabuwar Majalisar Ministocin Kasar

    Sep 12, 2017 11:48

    Majalisar Dokokin Tunusiya ta kada kuri'ar amincewa da dukkanin sabbin ministocin da fira ministan kasar ya gabatar mata a matsayin 'yan Majalisun ministocinsa.

  • Duniya Na Ci Gaba Da Yin Alawadai Kan Kisan Musulmin Rohingya A Kasar Myammar

    Duniya Na Ci Gaba Da Yin Alawadai Kan Kisan Musulmin Rohingya A Kasar Myammar

    Sep 09, 2017 18:58

    Dubun dubatan musulmi ne a kasashen Tunusiya da Sudan suka gudanar da zanga-zangar yin alawadai da yadda ake yiwa musulmi Rohingya kisan gilla a kasar Myammar

  • Tunusiya Ta Karyata Labarin Cewa Akwai Sansanin Sojin Amurka A Cikin Kasarta

    Tunusiya Ta Karyata Labarin Cewa Akwai Sansanin Sojin Amurka A Cikin Kasarta

    Sep 08, 2017 06:39

    Ministan tsaron Tunusiya ya karyata labarin cewa: Kasar Amurka ta kafa sansanin sojinta a cikin kasar Tunusiya.

  • Fira Ministan Kasar Tunusiya Ya Sanar Da Sunayen Sabbin Ministocinsa

    Fira Ministan Kasar Tunusiya Ya Sanar Da Sunayen Sabbin Ministocinsa

    Sep 06, 2017 18:52

    Fira ministan kasar Tunusiya ya sanar da sunayen sabbin 'yan Majalisar ministocinsa tare da gabatar da jerin sunaye ga shugaban kasar.

  • Gwamnatin Kasar Turkiyya Ta Mika Yan Ta'adda Ukku Ga Kasar Tunisia

    Gwamnatin Kasar Turkiyya Ta Mika Yan Ta'adda Ukku Ga Kasar Tunisia

    Aug 26, 2017 12:47

    Kakakin kotunan na musamman don hukunta yan ta'adda a kasar Tuniya ya bada sanarwan cewa kotunan sun karbi yan ta'adda guda ukku daga kasar Turkiya kuma sun jefa su a cikin kurkuku a kasar.

  • Kokarin Kasar Tunusiya Na Sake Maida Alakar Jakadanci Da Kasar Siriya

    Kokarin Kasar Tunusiya Na Sake Maida Alakar Jakadanci Da Kasar Siriya

    Aug 12, 2017 12:02

    Wata 'yan Majalisar Dokokin Kasar Tunusiya ta yi furuci da cewa: Matsin lambar kasashen waje ne ya hana hanzarta maida alakar jakadanci tsakanin kasashen Tunusiya da Siriya.

  • Kungiyoyin Tunusiya Sun Bukaci Gwamnati Da Al'ummar Kasarsu Da Su Goyi Bayan Siriya

    Kungiyoyin Tunusiya Sun Bukaci Gwamnati Da Al'ummar Kasarsu Da Su Goyi Bayan Siriya

    Aug 08, 2017 18:55

    Wakilan kungiyoyin kasar Tunusiya da suka ziyarci kasar Siriya sun bukaci gwamnatin Tunusiya da al'ummar kasar da su goyi bayan gwamnatin Siriya a yakin da take yi da kungiyoyin 'yan ta'addan kasa da kasa da aka jibge a cikin kasarta.

  • Yan Majalisar Dokokin Kasar Tunisi Fiye Da 20 Ne Suka Maida Martani Ga Shugaban Jam'iyyar Libral Na Kasar

    Yan Majalisar Dokokin Kasar Tunisi Fiye Da 20 Ne Suka Maida Martani Ga Shugaban Jam'iyyar Libral Na Kasar

    Jul 19, 2017 19:23

    Shafin yanar gizo na Al-Arbi- Al-Jadeed ya nakalto labarin cewa yan majalisar dokokin kasar Tunisia fiye da 20 ne suka shigar da kara a gaban wata koto a birnin Tunis, inda suke neman a gurfanar da shugaban jam'iyyar Libral Democratic na kasar Muneer Baatur kan furucinsa na goyon bayan HKI.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS