Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

tunusiya

  • An Kama 'Yan Adawa Da Dama A Kasar Tunusiya

    An Kama 'Yan Adawa Da Dama A Kasar Tunusiya

    Jul 04, 2017 18:53

    Dakarun tsaron Tunusiya sun yi awan gaba da masu adawa da Siyasar Gwamnatin kasar da dama

  • Iran : Zarif, Ya Fara Ran Gadi A Arewacin Afrika

    Iran : Zarif, Ya Fara Ran Gadi A Arewacin Afrika

    Jun 18, 2017 14:02

    Yau Lahadi, ministan harkokin wajen kasar Iran, Mohammad Javad Zarif, ya fara wani ran gadi a wasu kasashen arewacin Afrika.

  • An Tsawaita Dokar Ta- Baki A Tunusiya

    An Tsawaita Dokar Ta- Baki A Tunusiya

    Jun 14, 2017 14:20

    Fadar shugaban kasa a Tunusiya ta bada sanarwar tsawaita dokar ta baci da wattani uku a kasar.

  • Sojojin Tunisia Sun Yi Musayar Wuta Da 'Yan Ta'adda A Yammacin Kasar

    Sojojin Tunisia Sun Yi Musayar Wuta Da 'Yan Ta'adda A Yammacin Kasar

    Jun 01, 2017 06:42

    Jami'an sojin kasar Tunisia sun yi musayar wuta mai tsanani tare da 'yan ta'addan takfiriyya a yankunan yammacin kasar.

  • Gwamnatin Tunusiya Ta Kara Wa'adin Dokar Ta Baci A Kasar

    Gwamnatin Tunusiya Ta Kara Wa'adin Dokar Ta Baci A Kasar

    May 17, 2017 11:59

    Shugaban kasar Tunusiya ya kara wa'adin dokar ta baci a kasar na tsawon wata guda.

  • Shugaban Hukumar Zaben Tunusiya Ya Yi Murabus

    Shugaban Hukumar Zaben Tunusiya Ya Yi Murabus

    May 10, 2017 05:50

    Shugaban hukumar zaben kasar Tunusiya, Chafik Sarsar, ya yi murabus da shi da wasu mukarabansa 12 na hukumar a wani al'amari da ya zo ma al'ummar kasar abun ba- zata.

  • Fira Ministan Tunusiya Ya Tsige Ministar Kudin Kasar Daga Kan Mukaminta

    Fira Ministan Tunusiya Ya Tsige Ministar Kudin Kasar Daga Kan Mukaminta

    May 01, 2017 05:49

    Fira ministan Tunusiya ya sanar da tsige ministar kudin kasar Lamiya Zaribi daga kan mukaminta bayan kakkausar sukar da ta fuskanta daga bangaren 'yan adawar kasar sakamakon shirinta na tattalin arziki da ya janyo faduwar darajar kudin kasar.

  • Jami'an Gwamnatin Kasar Tunisia Da Dama Ne Suka Ajiye Ayyukansu

    Jami'an Gwamnatin Kasar Tunisia Da Dama Ne Suka Ajiye Ayyukansu

    Apr 30, 2017 13:56

    Bayan tashe tashen hankula na wasu kwanaki a wasu yankunan kasar Tunisia daga karshe gwamnatin kasar ta sauya gwamnatin lardin Tadawin don dawo da zaman lafiya da nutsuwa a lardin.

  • Yan Majalisar Dokokin Tunusiya Sun Jaddada Bukatar Dawo Da Alaka Da Kasar Siriya

    Yan Majalisar Dokokin Tunusiya Sun Jaddada Bukatar Dawo Da Alaka Da Kasar Siriya

    Apr 14, 2017 11:12

    Yan Majalisun Dokokin Tunusiya sun jaddada bukatar ganin gwamnatin kasar t hanzarta daukan matakin dawo da alakar jakadancinta da kasar Siriya.

  • Jami'an Tsaron Tunusiya Sun Yi Nasarar Kama Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Kasar

    Jami'an Tsaron Tunusiya Sun Yi Nasarar Kama Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Kasar

    Apr 12, 2017 11:52

    Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Tunusiya ta sanar da kame wasu gungun 'yan ta'adda a yankunan gabashin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS