Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

turkiyya

  • Kotuna A Kasar Turkiya Sun Yanke Hukuncin Daurin Rai-da-Rai Kan Mutane Kimani 2000

    Kotuna A Kasar Turkiya Sun Yanke Hukuncin Daurin Rai-da-Rai Kan Mutane Kimani 2000

    Dec 18, 2018 19:00

    Gwamnatin kasar Turkiya ta bada sanarwan cewa tun bayan juyin mulkin da bai sami nasara a kasar a shekara ta 2016 ya zuwa yanzun kotuna daban-daban a kasar sun yanke hukuncin zaman kaso na tsawon rayuwa kan mutane a kimani 2000.

  • Hatsarin Jirgin Kasa Ya Yi Ajalin Mutum 9 A Turkiyya

    Hatsarin Jirgin Kasa Ya Yi Ajalin Mutum 9 A Turkiyya

    Dec 13, 2018 10:02

    Rahotanni daga Turkiyya na cewa mutane tara ne suka rasa rayukansu, kana wasu hamsin na daban suka raunana a wani hatsarin tsakanin wani jirgin kasa mai gundun-tsiya da wani karamin jirgin kasa na daban.

  • Turkey Ta Ce Tana Tattaunawa Da MDD Kan Binciken Kashe Khashoggi

    Turkey Ta Ce Tana Tattaunawa Da MDD Kan Binciken Kashe Khashoggi

    Dec 11, 2018 16:23

    Kasar Turkiyya ta bayyana cewar tana tattaunawa da Majalisar Dinkin Duniya dangane da batun gudanar da bincike kan kisan gillan da aka yi wa dan jaridar nan dan kasar Saudiyya, Jamal Khashoggi a karamin ofishin jakadancin Saudiyyan da ke birnin Istanbul na kasar Turkiyyan.

  • 'Yan Sandan Turkiyya Sun Kai Samame Wani Gida A Ci Gaba Da Binciken Kashe Khashoggi Da Suke Yi

    'Yan Sandan Turkiyya Sun Kai Samame Wani Gida A Ci Gaba Da Binciken Kashe Khashoggi Da Suke Yi

    Nov 26, 2018 17:26

    'Yan sandan kasar Turkiyya sun kai wani samame wani katafaren gida da ke arewa maso gabashin lardin Yalova na kasar a ci gaba da binciken da suke gudanar kan kisan gillan da aka yi wa dan jaridar kasar Saudiyya din nan mai suka gwamnatin kasar Jamal Khashoggi a karamin ofishin jakadancin Saudiyyan da ke birnin Istanbul.

  • Turkiyya : Sojoji 4 Sun Mutu A Hatsarin Helikofta

    Turkiyya : Sojoji 4 Sun Mutu A Hatsarin Helikofta

    Nov 26, 2018 10:36

    Gwamnatin Turkiyya ta sanar da mutuwar sojinta hudu a wani hatsarin jirgin soji mai saukar ungulu a tsakiyar birnin Santambul.

  • Turkiyya Ta Bai Wa Wasu Kasashe Bidiyon Kisan Khashoggi

    Turkiyya Ta Bai Wa Wasu Kasashe Bidiyon Kisan Khashoggi

    Nov 11, 2018 05:40

    Shugaba Recep Tayyip Erdogan na Turkiyyya, ya bayyana cewa sun bai wa kasashen Saudiyya, Amurka, da Jamus da Faransa da kuma Ingila hoton bidiyon kisan dan jaridan Jamel Kashoggi.

  • Khashoggi : Saudiyya Ta Ce Ba Zata Mika Wadanda Ake Zargi Ba

    Khashoggi : Saudiyya Ta Ce Ba Zata Mika Wadanda Ake Zargi Ba

    Oct 27, 2018 16:19

    Saudiyya ta yi watsi da bukatar Turkiyya na a mika mata wasu 'yan Saudiyyar su 18 da ake zargi da kashe dan jaridan nan Jamel Khashoggi a karamin ofishin jakadancin Saudiyyar na Santanbul.

  • Kasashen Rasha, Jamus, Faransa Da Turkiyya Na Taro Kan Siriya

    Kasashen Rasha, Jamus, Faransa Da Turkiyya Na Taro Kan Siriya

    Oct 27, 2018 15:46

    Shugabannin kasashen Rasha, Faransa, Turkiyya da kuma Jamus na wani taro a birnin Santanbul kan batun Siriya.

  • Rouhani: Kashe Khashoggi, Babbar Jarabawa Ce Ga Masu Ikirarin Kare Hakkokin Bil'adama

    Rouhani: Kashe Khashoggi, Babbar Jarabawa Ce Ga Masu Ikirarin Kare Hakkokin Bil'adama

    Oct 24, 2018 11:11

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Rouhani yayi Allah wadai da kisan gillan da aka yi wa Jamal Khashoggi, sanannen dan jaridar kasar Saudiyyan nan yana mai bayyana cewar kisan gillan da aka yi masa wata babbar jarabawa ce ga masu ikirarin kare hakkokin bil'adama.

  • Erdogan Ya Bayyana Yadda Aka Kashe Khashoggi

    Erdogan Ya Bayyana Yadda Aka Kashe Khashoggi

    Oct 23, 2018 11:47

    Cikin wani jawabi da ya gabatar gaban magoya bayansa a wannan talata, Shugaba Erdugan ya yi karin haske kan yadda aka hallaka Jamal Khashoggi a karamin offishin jakasancin Saudiya dake birnin Istambul

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS