-
Jamus Ta Dage Takunkuman Tattalin Arzikin Da Ta Dorawa Kasar Turkia.
Jul 22, 2018 06:30Gwamnatin kasar Jamus ta bada sanarwan dage takunkuman tattalin arzikin da ta dorawa kasar Turkia a shekara ta 2017 bayan da jami'an tsaron kasar Turkia suka kama wasu masu rajin kare hakkin bil'adama da yan jarida guda 6 suka tsare.
-
Kungiyar Tarayyar Turai Ta Nuna Jin Dadinta Kan Dage Dokar Ta Baci A Kasar Turkiyya
Jul 19, 2018 19:10Kungiyar tarayyar Turai ta bayyana jin dadinta da matakin da mahukuntan Turkiyya suka dauka na dage dokar ta baci a kasar.
-
An Janye Dokar Ta Baci A Turkiyya
Jul 19, 2018 05:44Kafofin yada labarai na gwamnatin Turkiyya, sun ce an dage dokar ta bakin da aka kafa a kasar tun cikin watan Yuli na shekara 2016, bayan yunkurin juyin mulkin da bai yi nasara ba a kasar.
-
Turkiyya : An Kori Ma'aikata Sama Da 18,000
Jul 08, 2018 15:43Gwamnatin Turkiyya ta sanar da korar ma'aikata sama da 18,000 daga bakin aiki, wadanda mafi yawa daga cikinsu ma'aikatan tsaro ne.
-
Iran : Rohani Ya Taya Erdogan Murnar Lashe Zabe
Jun 26, 2018 05:53Shugaba Hassan Rohani na Jamhuriya Musulinci ta Iran, ya taya, Recep Tayyip Erdoğan, murna kan sake zabensa a wani wa'adin mulki kasar Turkiyya.
-
Turkiyya : Abokin Takarar Erdogan Ya Amince Da Shan Kayi A Zabe
Jun 25, 2018 10:16Babban abokin hammayar Shugaba Recep Tayyip Erdogan a zaben Turkiyya, Muharrem Ince, ya amince da shan kayi a zaben shugaban kasar da aka kada a jiya Lahadi.
-
Erdogan Na Kan Gaba A Zaben Turkiyya
Jun 24, 2018 16:29Rahotanni daga Turkiyya ne cewa, shugaba Recep Tayyip Erdogan, ne ke kan gaba a sakamakon zaben shugaban kasar da sama da kashi 58% na yawan kuri'a da aka kada a zaben na yau Lahadi.
-
Turkiya: Hukuncin Daurin Rai-Da-Rai Kan Mutane 104 Dangane Da Yunkurin Juyin Mulki
May 22, 2018 06:33Wata kotu a yammacin kasar turkiya ta yanke hukuncin daurin rai-da-rai kan tsoffin sojojin kasar 104 bayan ta samesu da laifin kokarin juyin mulki wa halattaciyar gwamnatin kasar.
-
Zubar Da Jini A Gaza : Afrika Ta Kudu Da Turkiyya Sun Janye Jakadunsu A Isra'ila
May 15, 2018 05:49A yayin da duniya ke ci gaba da tir da kisan da sojojin yahudawan sahayoniya suka wa Palasdinwa 55 a zirin Gaza, kasashen Afrika ta Kudu da kuma Turkiyya sun janye jakadunsu a Israila.
-
Wasu Senatocin Amurka Sun Bukaci A Hana Gwamnatin Kasar Mikawa Turkia Jiragen Yaki Samfurin F-35
Apr 27, 2018 12:01Senatocin majalisar dattawan kasar Amurka uku sun gabatarwa majalisar bukatar a dakatar da mikawa kasar Turkiya jarage yaki samfurin F-35 da ta saya.