-
Tarayyar Turai Ta Sake Gargadi Akan Tsoma Bakin Saudiyya A Kasar Somaliya
Jul 06, 2018 12:59Majalisar tarayyar turai ta bukaci ganin kasashen Saudiyya da Hadaddiyar Daular larabawa da su kaucewa hargitsa zaman lafiya a kasar Somaliya
-
Faransa Ta Sayarwa Da Kawancen Saudiya Makamai Na Kimanin Dala Biliyan 4.
Jul 04, 2018 11:52Rahotani dake fitowa daga gwamnatin Faransa na nuni da cewa a farko watani shida na wannan shekara, Paris ta sayar da makamai na dala bilyan uku da miliyan 920 ga wasu kasashen Larabawa na yankin gabas ta tsakiya.
-
AU Ta Yi Suka Dangane Da Shishigin UAE A Cikin Lamuran Kasar Somalia
Jun 02, 2018 12:08Kungiyar tarayyar Afrika ta yi Allah wadai da shishigin da wasu kasashen waje suke yi a kasar Somalia, ta kuma kara da cewa hakan zai iya gurgunta kokarin dawo da zaman lafiaya a kasar.
-
Kungiyar AU Ta Nuna Damuwa Kan Tsoma Bakin Kasashen Waje A Harkokin Kasar Somaliya
May 30, 2018 19:35Shugaban kungiyar Tarayyar Afrika ya bayyana damuwarsa kan yadda wasu kasashen waje musamman da ba na Afrika ba suke tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Somaliya.
-
Kenya Ta Gargadi Kasashen Larabawa Kan Cutar Da Kasar Somalia Da Suke Yi
May 08, 2018 07:50Gwamnatin kasar Kenya ta gargadi wasu daga cikin kasashen larabawan yankin tekun Fasha musamman UAE dangane da ci gaba da dagula lamurra da suke yi a kasar Somalia.
-
Alaka Na Ci Gaba Da Kara Yin Tsami Tsakanin Somalia Da UAE
Apr 18, 2018 06:41Sakamakon rashin jituwar da ya kunno kai tsakanin hadaddiyar daular larabawa (UAE) da kuma gwamnatin Somalia, a jiya UAE ta rufe babban asibitin Sheikh Zayid da ke Magadishu.
-
Somaliya Ta Dakatar Da Shirin UAE Na Horar Da Sojojin Kasar
Apr 11, 2018 17:32Kasar Somaliya ta dakatar da kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) daga shirin da take aiwatarwa a kasar na ba da horo ga daruruwan sojojin kasar a wata alama da ke nuni da irin tsamin da alakar da ke tsakanin kasashen biyu ta ke ci gaba da yi.
-
Mufti Libiya Ya Soki Saudiyya Da UAE Saboda 'Makircin Da Suke Kullawa'
Mar 15, 2018 11:21Muftin kasar Libiya yayi kakkausar suka ga abin da ya kira irin makudan kudaden da Saudiyya da Hadaddiyar Daular Larabawa suke kashewa wajen biyan bukatun Sahyoniyawa da kuma haifar da rashin tsaro da fitina a yankin Gabas ta tsakiya da kuma Arewacin Afirka.
-
Majalisar Somaliya Ta Ki Amincewa Da Yarjejeniyar Da Wasu Kasashe Suka Cimma Da Yankin Somaliland
Mar 12, 2018 19:29Majalisar Dokokin Kasar Somaliya ta kada kuri'ar rashin amincewa da yarjejeniyar da aka cimma tsakanin bangarori uku wato kasar Habasha da Hadaddiyar Daular Larabawa da kuma Somaliland da ke cin kwarya-kwaryar gashin kai a kasar Somaliya.
-
Yan Awaren Kudancin Yemen Sun Kwace Iko Da Birnin Aden
Jan 30, 2018 18:57'Yan awaren da suka dauki kwanaki uku suna fada da sojojin gwamnatin Hadi Mansur mai murabus, sun kwace da birnin Aden a yau talata.